Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Fusatattun jama'a sun kashe wani bawan Allah da ake zargi da kone Al-Qur'ani mai girma a kasar Pakistan. An gano cewa jama'an sun nada masa mugun duka ya mutu.
Gwamnatin Tarayya ta na neman a fito da wasu kudin da ta ke zargin Sani Abacha ya sata ya kai ketare. An dade ana so wadannan kudi su fito, amma abin ya ci tura
Lauyoyin ICPC sun soma kiran shaidu su kawo hujjoji a shari’ar Dibu Ojerinde. Wani lauyan tsohon shugaban na hukumomin JAMB da NECO, Peter Oyewole ya fasa kwai.
Kasar Mexico dake yankin Latin America ta haramtawa ma'aikatan ta aika duk wani abu ya shafi jima'ai yayin da suke bakin aiki, kuma ta tanadi hukunci kan haka.
Shugaban Amurka, Joe Biden, a ranar Laraba, 3 ga watan Fabrairu, ya tabbatar da kashe shugaban Islamic State leader, ISIS, Ibrahim al-Hashimi al-Qurayshi, a wan
Wani mutum da aka kama saboda laifin satar littafin Baibul mai tsarki har guda biyu ya bada uzuri mai ban mamaki bayan ya amsa laifin da ake tuhumarsa da aikata
Buhari ya ce ya taya takwaransa na kasar Guinue Bissau murnar tsallake juyin mulki, ya kuma yaba wa dakarun kasar masu biyayya kan kishin kasa da suka nuna.
Yayin da kasashe ke ci gaba da budewa bayan lafawar cutar Korona, kasar Dubai ta bayyana cewa, ta amince jirage su fara jigila daga kasar zuwa Najeriya cikin ma
Wani mutum a Birnin Vatican ya katse jawabin Fafaroma Francis domin ya fada masa cewa 'Allah baya tare da shi', mutumin ya rika ihu yana cewa Allah bai gamsu da
Labaran duniya
Samu kari