Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Cutar Coronavirus ta raba Anthony Joshua da wani Abokinsa a kasar Ingila. A jiya kuma mun ji cewa COVID-19 ta kashe wani tsohon Shugaban kasar Somaliya a Landan
Wani dan asalin kasar Amurka da ya matukar fusata bayan ya rasa aikin shi sakamakon annobar coronavirus, ya harba budurwarshi kuma daga bisani ya kashe kanshi..
A wani salon nuna goyon baya tsakanin 'yan adawa biyu da ke fatan zama mafiya rinjaye a duniya, kasar Rasha ta kaiwa kasar Amurka tallafin kayayyakin asibiti...
Kungiyar 'yan ta'addan Al- Qaeda wacce ta mayar da hankali wajen kawar da al'adun turawan yamma da gwamnatocin su, sun amincewa da tsare-tsaren Cibiyar Lafiya t
Da yake ganawa da manema labarai bayan kammala taron kwamitin da shugaban kasa ya kafa annobar covid-19, ministan ya bayyana cewa masu dauke da kwayar cutar sun
Hukumomi a kasar Saudi Arabia sun damke wani mutum da ke tofa miyau a kan kwandon siyayya da kofofi bayan an gano yana dauke da cutar coronavirus. Lamarin ya...
Gwamnan Najeriya Dr. Ben Ayade ya hana Amurkawa shiga Jiharsa bayan barkewar Coronovirus. Kawo yanzu cutar COVID-19 ta kashe mutane fiye da 30, 000 a Duniya.
Kasar Amurka ta sha gaban kasar China a yawan jama'ar da suka rasa rayukansu sakamakon annobar cutar coronavirus. Kamar yadda www.worldometers.info ta bayyana a
A maimakon akwatin gawa, wani mutum da ya mutu a gabashin Cape da ke kasar Afrika ta Kudu an birne shi a motar shi. A takaice dai, a shekaru biyu da suka...
Labaran duniya
Samu kari