Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Kudin gangar mai ya yi kasa zuwa $22 a kasuwar Duniya. Kasashen OPEC irin su Najeriya. Angola, Aljeriya da Venezuela za su fi shan wahalar wannan mugun karyewa.
Bisa dukkan alamu kudin wuta zai karu a Najeriya a Ranar 1 ga Watan Afrilu. Gobe Laraba za a kara farashin wutar lantarki kamar yadda NERC ta dade ta na buri.
A Abuja, wani fasto ya fada hannun ‘Yan Sanda bayan ya bude cocinsa inda aka yi ibada a Ranar 29 ga Watan Maris, 2020, a daidai lokacin da ake fama da COVID-19.
Babban ofishin Jakadancin Amurka za ta tsere da mutanenta a Najeriya. Ofishin kasar Amurka da ke Legas ya shaidawa Jaridar Daily Trust wannan a farkon makon nan
Mun fahimci cewa Bayan Nasir El-Rufai wani Gwamnan Najeriya ya kamu da cutar nan ta Coronavirus.Gwamnan Jihar Oyo Seyi Makinde ya kamu da cutar a halin yanzu.
Mutanen da aka sallama suna cikin koshin lafiya, babu alamar gajiya ko damuwa a tare da su, kamar yadda jaridar The Nation ta rawaito. Duk da mutanen da aka sal
Ana ganin cewa kasashen da ke da arzikin man fetur za su rage yawan adadin danyen man da suke fitar da shi zuwa kasuwar duniya saboda yadda farinjininsa ya sauk
A ranar Lahadi ne hukumar kasar Saudi Arabia sun sanar da cewa wasu mutane 66 da suka kamu da kwayar cutar coronavirus sun warke. Sanarwar na kunshe ne a cikin
Lura da yadda wannan cutar coroavirus ta shafi harkokin yau da kullum shugaba Issoufou na Nijar ya ce gwamnati za ta biya wa al’ummar kasar kudin wuta da ruwa.
Labaran duniya
Samu kari