Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sauya kundin tsarin mulkin kasar domin ba da damar harba makamin nukiliya idan aka kashe shi ko aka nakasa shi a hari.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sauya kundin tsarin mulkin kasar domin ba da damar harba makamin nukiliya idan aka kashe shi ko aka nakasa shi a hari.
Birnin Linköping da ke gabar tekun gabashin Sweden ya rikice sakamakon wata hayaniya da ta hautsine tsakanin masu zanga-zanga don nuna fushinsu akan kona Al-Kur
A ranar Asabar, Ma'aikatar Hajji da Umara ta Saudi Arabiya ta sanar da cewa makurar shekaru 65ce ga mahajjatan da z asu yi aikin Hajjin wannan shekarar 2022.
Dr. Qais Bin Muhammad Al-Sheikh Mubarak, tsohon mamban kungiyar manyan malaman Saudi Arabiya, ya ce babu laifi idan musulmi ya yi shagalin bazday a musulunci.
Bayan tsawon lokaci ana fama da takunkumi, Gwamnatin Muhammadu Buhari za ta sayo kayan yaki daga hannun kasar Amurka domin a ga karshen duk wasu 'yan bindiga.
An gano inda Julius Osuta, wani dalibi na ajin farko a Jami’ar Kyambogo da ke kasar Uganda yake bayan ya bace a ranar 7 ga watan Afirilu bayan ya yi asarar kudi
Katafaren Kamfanin fasaha Google ya gargaɗi mawallafanta game da zuzuta yaƙin Rasha da Ukraniya, ya ce ba zai biya ko sisi ba kan labaran da suka zargi Ukraniya
Mujallar Forbes ta saki jerin sunayen masu kudin duniya inda takwas daga cikin goman farko yan kasar Amurka ne, sannan daya daga Faransa, dayan kuma daga Indiya
Wanda ya kafa jam'iyyar APC a Ghana, Hassan Ayariga, ya na daga cikin masu arziki a kasar Ghana duk da har yanzu jama'a basu san yawan dukiyar dan siyasan ba.
Lauyan Nnamdi Kanu ya aikawa Jakadan birtaniya a majalisar UN korafi. Ana tuhumar Gwamnatin Najeriya da ta Kenya da saba doka wajen kamo Kanu daga Nairobi.
Labaran duniya
Samu kari