Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
An gano wani dauke da cutar Ebola a Jamhuriyar Demokradiyar Congo, lamarin da ya tayar hankulan jama'a a yayin da ake fama da annobar coronavirus. Cibiyar lafiy
A makon nan mu ka ji cewa Masu garkuwa da mutane sun sace mutane 4 da gawar tsohonsu. An sace wannan Samari ne bayan sun dauko gawar Mahaifinsu a ABUTH, Shika.
Mun ji cewa Dakarun Sojojin Najeriya za su maida Boko Haram tarihi kwanan nan. Tukur Buratai ya fadawa Dakarun Najeriya su fara shirin ganin karshen Boko Haram.
‘Yan sanda sun kama shugaban ma'aikatan shugaban kasar Congo a ranar Laraba, 8 ga watan Afrilu, a Kinshasa, babban birnin kasar kan zargin karbar cin hanci.
A jiya mu ka ji ‘Yan Sanda sun cafke wadanda su ka yi garkuwa da Mai taimakawa Gwamnan Nasarawa da shawara. Wadanda su ka sace Mai taimakawa Gwamna sun kai 10.
Shugaban NCDC ya ce 90% na masu cutar COVID-19 su na warkewa ne da kansu. Dr. Chikwe Ihekweazu ya fadi yadda Marasa lafiya su ke bi su warke daga Coronavirus.
Mun ji labari cewa annobar Coronavirus ta fara cin Najeriya da sauran kasashen da ke da mai. A yanzu kasuwar danyen man kasar ya ragu a manyan kasuwannin Duniya
Kasar UAE na da mutane 2,000 da suka kamu da muguwar cutar kuma mutane 12 ne suka rasa rayukansu, kamar yadda gidan talabijin din Channels ya bayyana. Dukkan
'Yan Najeriya biyar ne suka kamu da cutar coronavirus a kasar China, jaridar Daily Mail ta ruwaito. Hudu daga cikinsu sun ziyarci "Emma Food", wani gidan cin ab
Labaran duniya
Samu kari