Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Rundunar yan sandan kasar Ghana ta bayyana wata doka da ta hana cutar mata ko miji a tarayyar aure, ta ce za a iya daure duk wanda ya yi laifi a gidan yari.
Wani Kwamitin da Buhari ya kafa domin yaki da Coronavirus ya karkata a kan Kano da Oyo da Osun da Jihar Edo. Shugaban PTF ya bayyana mana wannan jiya a Abuja.
Donald Trump ya fadawa Sojojin Amurka su bindige jiragen Iran. Sojin Iran sun yi raddi da cewa, Donald Trump ya ceto rayukan mutanen da cutar COVID-19 ta kashe.
A jiya ne Gwamnatin Kano ta maidawa Jihar Jigawa da Katsina ‘Ya ‘yanta da ke Almajiranci. Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya karbi ‘yan ainihin jihar Jigawa.
Wani ‘Dan majalisa ya koka a kan yadda kaya su ke kara tsada a lokacin annoba. Wannan ya zo daidai da lokacin da ake fuskantar gabatowar azumi cikin rashin kudi
Ta tabbata jarabawar WAEC da NECO sai nan gaba, bayan gwamnatin tarayya ta ce ‘Yan makaranta su yi karatu ta yanar gizo. A sakamakon barkewar cutar COVID-19.
Da misalin karfe 8:22 na ranar Litinin, ana siyar da danyen man Amurkan kan $-37.45 a kowace gangar mai kamar yadda yake a jerin farashin da Bloomberg ta saki.
Farar fatar likocin biyu; Dakta Yi Fan da Dakta Hu Weifen, ta koma launin baki bayan sun warke daga cutar covid-19. Dakta Fan da Dakta Weifeng; ma su shekara 42
Babu tafsiri da asham a Masallatai saboda COVID-19. Sultan Muhammad Saad Abubakar ya bayyana cewa an dakatar da wadannan ibada kamar yadda aka ji a wasu kasashe
Mun ji cewa gwamnatin Buhari ba ta fara ganin karshen annobar COVID-19 ba tukuna. Sai dai PTF ta ce za ta yi bakin kokari wajen kare lafiyar duk ‘Yan Najeriya.
Labaran duniya
Samu kari