Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sauya kundin tsarin mulkin kasar domin ba da damar harba makamin nukiliya idan aka kashe shi ko aka nakasa shi a hari.
Jami'ar Lincoln ta hana tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ike Ekweremadu cigaba da aikinsa a matsayin farfesa mai kai ziyara bayan zargins
Ukpo Nwamini David shi ne yaron da Ike Ekweremadu ya kai asibitin Ingila da nufin a cire bangaren jikinsa, a dasawa yarsa. An gano cewa ya zarce shekara 15.
Ana iya yi wa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ike Ekweremadu da matarsa Beatrice daurin rai da rai idan aka same su da laifi kuma aka ya
Mutane aƙalla 130 da ke cikin wani jirgin sama sun ga tashin hankali muraran yayin da jirgin ya kama da wuta bayan taɓa ƙasa a birnin Miami na ƙasar Amurka.
Kwesi Ackon, direban tasin da ya mayarwa wata fasinja kudi har N438k da ta bari a motarsa, yanzu ya samu aiki a hedkwatar cocin Pentecost dake Accra, Ghana.
‘Yan Najeriya 38 da ke taimaka wa Ukraine a yakin da take da mamayar Rasha ne suka mutu a fagen daga, a cewar wani kundi da ma’aikatar tsaron Rasha ta wallafa.
Wata mata mai aski mai suna Mwende Frey ta bayyana yadda kasuwancinta yake tare da kalubalen da take fuskanta yayin da take gudanar da shagon askin mata zalla.
Wata budurwa ta bayyana yadɗa rayuwa ta juya mata baya a ɓangaren soyayya ta yadɗa ta kwashe shekaru a Burtaniya amma babu waɓda ya taba kula ta da sunan so.
A halin yanzu ba Najeriya bace kasa da ke kan gaba wurin samar da mai a Afirka a watan Mayu saboda raguwa da ta samu a yayin da ake sayar da gangan mai a $121.3
Labaran duniya
Samu kari