Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sauya kundin tsarin mulkin kasar domin ba da damar harba makamin nukiliya idan aka kashe shi ko aka nakasa shi a hari.
Wata mata 'yar asalin kasar Zambia ta shiga rudani da tashin hankali bayan mijin da suka yi shekaru 16 tare ya koreta daga dakinta kuma ya aure mai gidan haya.
Garin Gander na kasar Canada a lardin Newfoundland da Labrador, suna aiki da al'ummar musulmi da ke zaune a yankunan don gina masallaci na farko a garin don kad
SPA a ranar Talata sun rahoto yadda yariman Saudi, Mohammed bin Salman ya jagoranci bikin wanke ka'aba da ake yi kowacce shekara na Sarki Salman bin Abdulaziz.
Mutumin da ake zargi da caka wa Salman Rushdie wuka a wurin wani taro a New York Amurka ya ce ya yi "mamakin' gano cwa fitaccen marabucin yana da rai bayan hari
Jamhuriyar Nijar ta musanta karbar motoci guda 10 masu darajar N1.1bn da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta ce ta siya ne ta ba kasar saboda dalilai na tsaro
Wani matashi bakar fata ya hadu da wata kyakyawar budurwa baturiya wacce ta dinga gudu domin ta tarar da shi ta karba lambar wayarsa bayan ya bata balanbalan.
'Yan sanda sun tabbatar da cewa an caka wa Rushdie wuka a sau daya a wuya kana sau daya a cikinsa a ranar Juma'a bayan da wani mahari ya yi zafin kai farmaki.
Wani Dan Kasuwar Kasar Saudiya Ya Mutu Yana Tsaka Da Jawabi A Wani Faifan Bidiyo Mai Ban Tsoro da aka wallafa a shafin jaridar twenty chronicles a ranar talata.
Akeem Akintola, wani jarumi dan Najeriya da ke zaune a kasar turai, ya yanke shawarar cewa ba zai taba dawowa Najeriya ba bayan ya gano adadin kudin da ya ke sa
Labaran duniya
Samu kari