Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Jami’an ‘yan sanda na kasar Italiya sun yi ram da wani matashi wanda ba a san sunansa ba kan tuka mota kirar Ferrari amma ta bogi. Matashin yana da shekaru 26
Kasar Saudiyya ta bayyana bude wani tsohon babban birninta da ke da dimbin tarihi, ta ce kowa zai iya ziyarta don ba ido aminci da kuma ganin yadda ginin yake.
Yayin da ake ci gaba da wasannin World Cup, mata a kasar Ingila sun ce kallon kwallon ya fi dadi a Qatar, domin kuwa babu mazan da suka sha barasa suke barna.
Amurka ta fitar da cikakken jerin sunayen kasashen duniya da ta kira masu keta hakkin addini. A baya, Amurka ta taba saka Najeriya cikin irin wannan jerin.
Gidauniyar African Agricultural Technology Foundation ta nada tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan mukamin jakadar fasahar noma saboda gudunmawarsa.
Kasar Indonesiya za ta yi sabuwar doka da za ta fara hukunta masu aikata zina da zaman dadiro da wasu ababe da kasar ke ganin sun ci karo da al'ada da tarbiya.
Soyayya ruwan zuma wani lokacin ruwan maɗaci, wani saurayi ya raba gangar jikin budurwarsa da kanta kan wani abu da ake zaton yana da alaka da sihirin kuɗi.
Jiang Zemin, tsohon shugaban China wanda ake yi wa kallon wanda ya habaka kasar ta zama cikin manyan kasashen duniya masu fada a ji ya riga mu gidan gaskiya.
Wani bawan Allah mai suna Choephel Norbu ya banka wa gidan cin abinci wuta saboda ya fushin da ya yi bayan an kawo masa wani abin daban da wanda ya bukata.
Labaran duniya
Samu kari