Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Ministan cikin gida na kasar Faransa Gerald Darmanin ya ce Faransa na yaki da akidun Islama, bayan kashe wasu mutane uku a wata coci da ke kudancin birnin Nice.
Wasu Ja’irai sun gutsere al’aurar Jami’an tsaro a jihar Ebonyi. ‘Yan Sanda sun ce Tsagerun sun kashe ‘Dan Sanda, sun datse masa al’aura, sun bankawa ofis wuta.
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Maria Bartomeu ya yi murabus kana dukkan kwamitin masu bada shawarwari na kungiyar sun ajiye mukamansu kafin a tsig
Sanata Shehu Sani ya yi Allah-wadai da goyon bayan masu bata musulunci da Faransa ta ke yi. Tsohon Sanatan Kaduna ya caccaki Faransa a kan sukar Musulunci.
A jiya aka ji cewa Fafaroma Francis ya ce ayi wa Najeriya addu’ar neman zaman lafiya. Fafaroma ya na neman a sa mutanen kasar a addu’a kan halin da ake ciki.
Shugaba Embalo ya saka wa wani layi a Bissau, babban birnin jihar sunan Buhari don karramawa da kuma mutunta shugaban na Najeriya don gaskiyarsa da tsoron Allah
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya karbi bakuncin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, wanda ya ziyarce shi domin gabatar ma sa da rahoto a kan rikincin ka
Ita kalendar 'Gregorian' an tsarata ne bisa lissafin shekarar haihuwar Jesus, yayin da ita kuma kalendar 'Coptic' an tsarata ne bisa lissafin daukar cikin Jesus
Ya mallaki bankin da adadin kuɗi yuro 450,000 (£450,000) kwatankwacin naira miliyan dubu ɗari biyu da ashirin da huɗu da dubu ɗari takwas da bakwai da ɗari tara
Labaran duniya
Samu kari