Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Mahaifiyar Mataimakin Gwamnan Jihar Adamawa ta mutu ta na da shekara 118 aranar Talata.Ta na cikin daya daga cikin Matar da ta fi kowa shekaru a kasar nan.
An tafi da Shugaba Donald Trump asibitin sojoji na Walter Reed. Hakan na zuwa ne bayan gwajin da aka yi wa shugaban na Amurka ya nuna ya kamu da cutar Covid 19
Kotu a birnin Mathura da ke arewacin Indiya tayi watsi da karar da aka shigar na rushe wani masallaci dake kusa da mahaifar Lord Krishna da ke wurin bautarsu.
Za ku ji irin abubuwan da su ka faru wajen muhawarar Donald Trump da Joe Biden jiya. An tafka muhawara tsakanin Shugaba Donald Trump da Joe Biden a Amurka.
An yankewa wani daurin shekaru 125 saboda karyar kwangilar shigo da shinkafa da taliya. Wannan mutumi zai maidawa kamfanoni dukiyar da ya karba a hannunsu.
‘Yan Katsina sun fita zanga-zanga sakamakon kashe, sai dai kuma dakarun ‘Yan Sandan sun bindige mutane, har ta kai an kashe wani cikin masu zanga-zangar jiya.
A makon jiya Muhammadu Buhari ya rubuta takarda ga Xi Jinping domin taya Sinawa murna. Mutanen kasar Sin su kan yi biki na musamman a ranar 1 ga watan Oktoba.
Turakin Zazzau Aminu Shehu Idris ya dawo cikin lissafi masu neman Sarki a Zariya. Amma abu ne mai matukar wahala ‘Da ya gaji Mahaifinsa a Masarautar Zazzau.
Shehu Sani, tsohon Sanatan Kaduna ya bada satar amsa kan Magajin Shehu Idris.‘Dan siyasar ya nuna inda magajin Marigayi Sarki Shehu Idris mai rasuwa zai fito.
Labaran duniya
Samu kari