Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Gwamnatin Jamhuriyar Benin ta tsare tsohon ministan tsaro, Candide Azannai, bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka dakile a farkon Disambar 2025.
Amina Mohammed ta shawarci gwamnatin Najeriya kan ta zuba hannun jari mai yawa wajen gina matasa matukar tana son kawar da ta'addanci a fadin kasar ta Najeriya.
Legit.ng Hausa ta kawo muku jerin kasashe 10 da ke fama da mummunan rashin wutan lantarki kwata-kwata a yankinsu. Najeriya ta kasance ta farko a jerangiyar.
Bankin raya kasashen Afrika ya bayyana binciken cewa Najeriya tana da adadin mutane miliyan 87 dake fama da matsanancin talauci. Hakan kuma babban barazana ne.
Wanda yafi kowa kudi a duniya ya tafka mummunar asarar da ya saukar dashi daga matsayin wanda yafi kowa a duniy; yayin da Jeff Bezos ya dale kan matsayin nasa.
Shagalin aure a kasar Sudan yana kwashe kwanaki da dama, inda ango da amarya suke taka rawa mabambanta.Aure a Sudan yana da bangarori 3,sa rana, shiri, shagali.
Wani matashi mai suna Ryan Shelton wanda keda shekaru 29, ya wanke kafa ya gudu ya bar gari tare da mahaifiyar budurwarsa bayan budurwar ta sa ta haifa ma sa ji
Matashi dan Najeriya Umar Faruk da wata kotun shari'a a jihar Kano ta yanke wa hukunci saboda samunsa da laifin yin kalaman batanci Allah SWT ya koma kasar waje
Shugaban kasar Najeriya ya yaba da kokarin Ngozo Okonjo-Iweala na yin nasara a zaben WTO. Ya bayyana hakan da daga sunan Najeriya a fadin duniya baki daya.
Labari da duminsa, ranar Litinin mai zuwa, 15 ga watan Fabrairu za a nada sabon Darakta-Janar na kungiyar WTO. An bayyana gudanar da taron a da misalin kar 3:00
Labaran duniya
Samu kari