Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Wata matashiyar budurwa ta siyo motar N8m da takardun bogi. Jami'ai sun yi caraf da ita, inda aka gurfanar da ita a gaban kotu wacce ta tura ta gidan kaso.
Sanata Ike Ekweremadu, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawar Najeriya ya shiga tasku bayan labari ya bayyana na kama shi kan yunkurin cire kodar wani.
Mutane da dama sun tofa albarkacin bakunansu kan wata sabuwar hikima da aka samar a kasar Birtaniya, wacce aka yi amfani da kwayoyin halittar mutane 3 don samar
An gano wani yaro dan shekara 14 dan asalin hotoron jihar Kano, wanda ya bata watanni biyu nan baya a wata unguwa a kasar Togo ya na gararamba a gefen titi
Fitaccen mai kudin da ya fi kowa kudi a duniya ya bayyana cewa bai samu wani tallafi ba na kudi daga gurin mahaifinsa a lokacin da ya ke tasowa shi da dan uwan
An yi naɗin sarautar sabon sarkin Ingila, King Charles III. Zafafan hotuna sun bayyana kan yadda aka yi naɗin sabon sarkin Ingila wanda aka gudanar a Wesminster
Wasu ma'aikatan gidan abinci na Pizzaman da ke Kumasi Ghana, Sai'du Karim da Rashid Abdullahi za su share shekaru 5 a gidan yari bisa kama su da aka yi suna
Wata kotun Birtaniya ta yanke hukuncin daurin kusan shekaru 10 ga Ike Ekweremadu, bayan samunsa da laifin safarar sassan jikin bil adama. Wani matashi ne ya
A ranar laraban nan ne dai aka yi nasarar kwaso 'yan Najeriya 374 wadanda mafiya yawansu dalibai ne daga Sudan da rikicin da ke faruwa a can ya rutsa da su
Labaran duniya
Samu kari