Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun sace shugaban ƙungiyar Miyetti Allah reshen Jihar Kogi a gidansa, yan sanda sunce har yanzun basu gano shi ba
Ƙungiyar iyaye ta ƙasa, ta roƙi yan bindigar da suka sace ɗalibai a jami'ar Greenfield Kaduna da su ƙara musu lokaci a cigaba da tattaunawa don samun maslaha.
Jagoran jam'iyyar APC na ƙasa, Bola Tinubu, y bayyana ƙwarin gwuiwarsa cewa zaman lafiya da kwanciyar hankali zai dawo a ƙasar nan ƙarƙashin mulkin Buhari.
Ministan ƙwadugo da samar da aikin yi na ƙasa, Dr. Chris Ngige, ya bayyana cewa duk gwamnonin da suka kasa biyan mafi ƙarancin albashi to sun saɓa wa doka.
Jigon jam'iyya mai mulki APC, Bola Tinubu, ya maida martani ga watanda ke ƙoƙarin ɓallewa daga Najeriya, yace zaifi mana kyau mu cigaba da kasancewa a tare.
Hukumar kula da shige da ficen kaya, NCS, sun kai samame wata kasuwa a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, inda suka yi awon gaba da buhunan shinkafa ranar Asabar.
Jam'iyya mai Mulki, APC, tayi kira ga gwamnonin PDP da kuma masu faɗa aji da su taimaka su nuna goyon bayansu ga gwamnati wajen samun nasara a yakin da take.
Gwamnatin tarayya t bayyana dalilin da yasa zata cire tallafin mai, tace tallafin baya zuwa g waɗanda akayi dominsu, kum wasu yan kasuwa ne ke cinye kuɗin.
Hukumar NOA, ta bayyana cewa Najeriya na da matasa da suka kai 80 miliyan, amma sama da kashi 70% na waɗannan matasan da ake dasu yan zaman kashe wando ne.
Labaran duniya
Samu kari