Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Yayin da ake ci gaba da zaman shiri tsakanin Jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS, sojin Nijar sun yanke alakar soji da kasar Jamhuriyyar Benin kan zargin zagon kasa.
Emmerson Mnangagwa ya gaji Robert Mugabe a 2017, har yanzu shi ne shugaban Zimbabwe. ‘Dan Shugaban Kasar ya zama Minista da Mahaifinsa ya sake darewa karagar mulki.
Wata mummunar ambaliyar ruwa da ta faru a ƙasar Libya ta yi sanadiyyar ɓacewar mutane aƙalla 10,000 tare da halaka wasu da dama. Lamarin ya faru ne a birnin Derna.
Wani mutumi mai shekara 50 a duniya wanda ya girgizar ƙasar Morocco ta ritsa da shi ya bayyana halin da ya tsinci kansa a ciki na zaɓin ceto iyayensa ko ɗansa.
Har yanzu ana ci gaba da aikin ceto nemo mutanen da girgizar ƙasar da ta auku a ƙasar Morocco ta rutsa da su. A yanzu haka an tabbatar da cewa mutane 2,497 ne.
Rahoto ya zo cewa Shugaban Kasar Amurka ya Jinjinawa Bola Tinubu. A makon jiya aka yi taron G20 a Indiya inda shugabannin duniya su ka hadu da Joe Biden.
Shahararren dan kwallon kafa, Cristiano Ronaldo ya ba da gudumawar otal dinsa mai suna Pestana CR7 mafaka a Morocco bayan girgizar kasa da ya kashe mutane da dama.
An samu girgizar ƙasa mai ƙarfin gaske a ƙasar Morocco wacce ta auku a cikin tsakar daren ranar Juma'a, 8 ga watan Satumban 2023. Mutane da dama sun halaka.
Kotu a Turkiyya ta daure wani matashi Faruk Fatih shekaru dubu 11 a gidan kaso tare da 'yan uwansa biyu kan zargin yashe kudaden mutane a kamfaninsa na Crypto.
Labaran duniya
Samu kari