Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Jamhuriyyar Benin ta samu kanta bayan yunkurin kifar da ita da wasu sojojin kasar suka yi, an daure sojoji.
Gwamnatin jihar Bauchi, ta fitar da sanarwar dakatar da wani malami daga gudanar da wa'azi a faɗin jihar, saboda zarginsa da wuce gona da iri a kalaman sa.
Sakataren ƙasar Amurka, Antoney Blinken, ya bayyana ƙalubalen tsaron da Najeriya ke fama dashi da na musamman, yace ƙasarsa a shirye take ta taimakawa Najeriya.
Shugaban JAMB ya bayyana dalilin da yasa suka buɗe cibiyoyin dake maguɗin jarabawa, a cewarsa an ɗana tarko ne duk wanda aka kama da shirin maguɗi za'a hana shi
Kwamitin kwararru na Majalisar Dinkin Duniya, MDD, ta yi bukaci mahukunta a Nigeria su saki Mubarak Bala, shugaban kungiyar wadanda ba su yin addini a Nigeria d
Ƙasar Amurka ta bayyana matsayin Najeriya, inda tace Najeriya na ɗaya daga cikin abokanta mafiya muhimmance. Hakan ya biyo bayan ziyarar sakataren ƙasar jiya.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, yasha alwashin rusa duk wani gida da masu kaima yan bindiga labaru ke ɓoyewa a ciki, yace jama'a su bada haɗin kai.
Gwamnatin Kaduna ta bayyana dalilin da yasa yan bindiga ke kashe ɗaliban dake karatu a makarantun gaba da sakandire, tace suna yi ne don su jawo hankalinta.
Jam'iyya mai mulkin ƙasar nan, APC, tace yan Najeriya su ƙara hakuri, nan da wani lokaci kaɗan shugaba Buhari da gwamnatinsa zasu magance matsalar tsaro a ƙasa.
Wata ma'aikaciyar lafiya a jihar Nasarawa, ta bayyana irin matsanancin halin da ta tsinci kanta tun da akai mata allurar rigakafin Astraeneca a watan Maris.
Labaran duniya
Samu kari