Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Majalisar ƙasa ta Austria ta amince da sabuwar doka da ta haramta sanya hijabi ga ’yan mata Musulmai ƙasa da shekara 14 a makarantu wanda ake sukar matakin.
Wani mutum ya kusta wani wurin da aka casu da bindiga ya kashe mutum shida ciki har da budurwarsa kafin ya harbe kansa a Colorado, Amurka a cewar hukumomi, The
Gwamnan jihar Ondo Zai ƙaddamar da buɗe masallacin da ya gina a cikin gidan gwamnatin jiharsa a ranar 4 ga watan Yuni. Yace yana alfahari da gwamnatinsa ta gina
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa ta samu nasarar kuɓutar da mutane 30 cikin 40 da 'yan bindiga suka sace a wurin tahajjud a jihar Katsina.
Sheikh Mahi Ibrahim Inyass ya tabbatar da nadin tsohon sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi a matsayin Khalifan darikar Tijjaniya ta Najeriya. An yi nadin a Senegal
Wasu yan bindiga sun kashe wani jigo a garin Goƙkofa dake karamar hukumar Jema'a jihar Kaduna, matarsa da sirikarsa. Kwamishin tsaron jihar ya tabbatar da haka.
Musulmi na farko da ya taɓa riƙe kujerar magajin garin Landan, Ahmad Khan, ya sake lashe zaɓe a karo na biyu. Khan ya zama magajin garin Landan ne tun 2016.
Ministan Matasa da wasanni, Sunday Dare, ya bayyana aikin bautar ƙasa na NYSC da wanda yafi kowanne yin fice wajen inganta haɗin kai tsakanin yan Najeriya.
Tsohon daraktan hukumar DSS, Mike Ejiofor, ya bayyana dalilin da yasa har yanzun hukumar DSS bata binciki shahararren malamin addinin musulunci, Ahmad Gumi, ba.
Shugaban ƙungiyar gwamnoni kuma gwamnan jihar Ekiti, Dr. Kayode Fayemi, tare da gwamnan Kebbi sun gana da muƙaddashin sufetan yan sandan ƙasar nan a Abuja.
Labaran duniya
Samu kari