Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Yaƙin da ake gwabzawa tsakanin Israila da ƙungiyar Hamas ta Falasɗinu ya jawo asarar rayuka masu yawa. Ƴan ƙasashen waje da dama sun mutu, wasu sun ɓace.
Farfesa Bolaji Akinyemi, tsohon ministan harkokin waje na Najeriya, ya bayyana cewa maƙasudin faɗan Isra'ila da Falasɗinu shi ne a kitsa yaƙin duniya na uku.
Isra'ila ta yi alkawarin kare 'yan Najeriya da ke kasar yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin kungiyar Hamas ta Falasdinawa da kuma kasar.
Ministan tsaron Israila ya ce za a toshe zirin Gaza gaba daya tun da akaa rasa rayuka sama da 700, an raunata mutum 2100 a Israila daga Asabar zuwa yanzu.
Shugaban Nijar ya nemi kamun kafa domin ya iya ganin Shugaban Najeriya. Bola Tinubu bai yarda ya yi zama da sojojin da su ka yi wa takwaransa juyin mulki ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi martani kan rikicin da ake gwabzawa tsakanin Falasdinu da Isra'ila, ta buƙaci ɓangarorin biyu su hau teburin sulhu.
Kasar Isra'ila ta kashe Falasdinawa 198 a wani harin ramuwar gayya bayan kungiyar Hamas ta kai musu harin makaman roka wanda ya yi ajalin mutane da dama.
Kungiyar Hamas mai rajin kare Falasɗinawa, ta ƙaddamar da hare-hare a Isra'ila da sanyin safiyar ranar Asabar, 7 ga watan Oktoban 2023, a wasu birane.
Shugaban kasar Ivory Coast, Alassane Ouattara, ya sanar da tsige firaministansa tare da rusa majalisar ministocinsa, a ranar Juma’a, 6 ga watan Oktoba.
Labaran duniya
Samu kari