Sani Hamza
5081 articles published since 01 Nuw 2023
5081 articles published since 01 Nuw 2023
NNPCL ya ce ya gano cewa akwai kungiyoyin kasashen waje da ke da hannu a satar man Najeriya, yana mai cewa haɗin kai da hukumomin tsaro, ya sa samar da mai ya karu.
Ambaliyar ruwa ta afku a Yobe, inda ta shafi gidaje 4,521 tare da raba mutane fiye da 12,000 da muhallansu. Gwamnati ta ɗauki matakan gaggawa a inda abin ya faru.
Dubunnan magoya bayan APC a Sokoto sun koma ADC saboda tsaro da talauci, inda Sanata Gada ya ce lokaci ya yi na ceto Najeriya daga gazawar masu mulki.
Gbenga Olawepo-Hashim ya soki gwamnatin APC kan rashin akida da rusa tattalin arziki, ya ce PDP ce jam’iyyar dimokuraɗiyya, inda ya bukaci a samu canji a zaɓen 2027.
Isra’ila ta kai hari wani asibitin Gaza inda aka kashe mutane 15 ciki har da ‘yan jarida, Hamas ta ce shirin Isra’ila na kwace Gaza barazana ce ga zaman lafiya.
Sabuwar jam’iyyar ARC da Dakta Aliyu Audu ya nemi INEC ta yi wa rajista na neman ceto Najeriya, tare da alkawarin yin shugabanci nagari da bin tsarin mulki.
Majalisar dokokin Benue ta zaɓi Alfred Emberger a matsayin sabon shugaba bayan murabus ɗin Aondona Dajoh, inda ya yi alƙawarin shugabanci na adalci da haɗin kai.
Ma’aikatar muhalli ta yi hasashen ambaliya a jihohi bakwai da garuruwa 25, inda NEMA ta umurci mazauna bakin kogin Neja da su gaggauta barin yankunansu.
‘Yan siyasa takwas sun yi hasashen faduwar Tinubu a 2027, suna masu cewa rashin tsaro, talauci da gazawar gwamnati zai hana Shugaba Bola Tinubu nasara a zaɓen gaba.
Sani Hamza
Samu kari