Sani Hamza
4960 articles published since 01 Nuw 2023
4960 articles published since 01 Nuw 2023
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Kotun Koli ta tabbatar da ikon shugaban kasa na ayana dokar ta-baci a jihohi, da kuma ikon dakatar da zababbun gwamnoni a shari'ar da gwamnoni PDP suka shigar.
Aliko Dangote ya bukaci a binciki shugaban NMDPRA Farouk Ahmed kan zargin biyan $5m kudin makarantar ‘ya’yansa a Switzerland. Ya ce kudin sun wuce albashin Farouk.
Gwamnan Taraba, Agbu Kefas ya yi rajista zama dan APC a hukumance a Jalingo, yana mai cewa matakin zai karfafa jam’iyya da tafiyar da mulki a jihar.
An kashe wata mai juna biyu da ɗanta a Sheka Sabuwar Gandu, jihar Kano, bayan wasu da ba a san ko su waye ba sun shiga gidanta, lamarin da ya jefa al’umma a firgici.
Shugaban ƙungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero, ya bayyana cewa ba gudu ba ja da baya kan zanga-zangar da NLC ke shirin yi a fadin ƙasar a ranar 17 ga Disamba.
Sojojin Amurka biyu da wani mai farar hula sun mutu a Palmyra, Syria, bayan harin kwanton bauna da wani dan ISIS ya kai kan dakarun hadin gwiwar Amurka da Syria.
Kotu a Akwa Ibom ta yankewa mutane hudu hukuncin kisa kan garkuwa da tsohon ma’aikacin ExxonMobil da yanke masa hannu bayan karbar kudin fansa N5m.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Sani Hamza
Samu kari