Sani Hamza
5158 articles published since 01 Nuw 2023
5158 articles published since 01 Nuw 2023
Wani limami ya hau mimbarin masallacin Dr Idris Dutsen Tanshi bayan jana'izarsa, inda ya jaddada cewa gaskiyar malam da jarumtarsa abin koyi ne ga al’umma baki ɗaya.
An shiga fargaba a Sokoto bayan kisan Hausawa 16 a Edo, inda Inyamurai da dama suka rufe shagunansu domin gudun harin ramuwar gayya daga matasan jihar.
Aliko Dangote; Femi Otedola, shugaban kamfanin First HoldCo, da wasu 'yan Najeriya hudu, sun shiga jerin bakaken fata mafi kudi a duniya a shekarar 2025.
SDP ta gargadi tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da sababbin mambobi su bi dokokin jam’iyya, su guji yunkurin rushe shugabanci ko sauya tsarin jam’iyyar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa an mayar da Sarkin Gaya kan kujerarsa saboda jajircewarsa da tawali'u a lokacin da aka tube shi a shekarar 2023.
Rasuwar Dr. Idris Dutsen Tanshi ta girgiza Musulmi da dama. Masu bibiyarsa sun bayyana alhini da kewa, suna addu’ar Allah ya gafarta masa, ya sa Aljanna makoma.
Dr. Idris Dutsen Tanshi ya rasu a Bauchi. An shirya jana'izarsa a ranar Juma’a da karfe 10:00 na safiya. Legit ta jero abubuwa 7 da marigayin ya gina rayuwarsa a kai
Akpabio ya musanta zargin Abbo na korar sanatoci 5 daga majalisa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da shugabanci mai ma’ana don ci gaban kasa da gina dimokuradiyya.
Hare-haren da aka kai kan garuruwa biyar a Bokkos sun yi sanadiyyar mutuwar mutum goma. BCDC ta yi kira ga jama’a su kare kansu daga barazanar ‘yan ta’adda.
Sani Hamza
Samu kari