Sani Hamza
5101 articles published since 01 Nuw 2023
5101 articles published since 01 Nuw 2023
NiMet ta hasashen ruwan sama mai karfi, tsawa da iska a jihohin Najeriya, ta kuma gargadi jama’a da su yi hattara da kaucewa wuraren da ambaliya za ta iya afkuwa.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
'Yan kwanaki bayan kotu ta umarci a mayar da Sanata Natasha bakin aiki, Godswill Akpabio ya cire 'yar majalisar daga shugabancin wani kwamitin majalisar dattawan.
'Yan ta'adda da ake zargin Fulani makiyaya ne sun kone gidaje 100 a yankin Bandawa Gwenzu na karamar hukumar Karim Lamido a Taraba. Mutum 1 ya mutu.
NiMet ta yi gargadi kan saukar ruwan sama mai yawa da iska mai ƙarfi a Najeriya yau Alhamis, ta bukaci mutane su shirya wa ambaliya, musamman a Arewa.
NAPTIP ta bankaɗo masu fataucin mutane a Katsina, ta ceto mata uku da aka tilasta wa karuwanci. Matan sun fadi yadda suke lalata da akalla maza 20 kullum.
NAPTIP ta bankaɗo masu safarar mutane a Katsina, ta ceto mata uku, tare da kama masu laifin da ma'aikatan otel, shugabar hukumar ta fadi matakin da za su dauka.
Jami’an tsaro, da suka hada da sojoji, 'yan sanda sun kashe ’yan bindiga 30 a Katsina, yayin da jami’an tsaro 5 da farar hula ɗaya suka rasa rayukansu.
Sani Hamza
Samu kari