Muhammad Malumfashi
17256 articles published since 15 Yun 2016
17256 articles published since 15 Yun 2016
Akwai fiye da gangunan danyen man fetur Biliyan 1 a Kolmani. Rijiyoyin man za su jawo Naira Tiriliyan 32 suka shiga asusun tarayya idan aka fara hako arzikin.
Nyesom Wike ya kafe a kan cewa dole sai Iyorchia Ayu ya sauka daga kujerar shugaban jam’iyyar PDP na kasa, ya bada labarin abin da ya faru a PDP a zaben 2015.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi bayani mai ban tsoro a zaben 2023. Rahoton da aka samu ya nuna cewa makamai da kwayoyi da-dama suna ta barkowa cikin Najeriya.
Nextier ya yi hasashen yadda mutane za su zabi ‘yan takaran shugaban kasa. Hasashen kamfanin Nextier ya nuna jam’iyyar LP za tayi galaba a kan sauran jam’iyyu.
A birnin Kalifoniya da ke Amurka, an samu wanda ya taki sa’a ya shiga caca, ya tashi da Dala Biliyan 2.04. Sai dai kusan $520m za su iya tafiya wajen haraji.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi bayanin zaman da aka yi tsakanin bangaren New Nigeria Peoples Party (NNPP) da na LP domin ganin an hada-kai da Peter Obi.
Wani lauya mai zaman kansa a Gombe, Abdullahi Muhammad Tamatuwa, ya yi barazanar maka masu ruwa da tsaki a kotu muddin aka mallaka wa Bauchi rijiyar Kolmani.
Kungiyar ASUU tace dole a biya ta albashin watannin nan takwas a lokacin yajin-aiki. Idan ba a sasanta ba, Iyaye da Dalibai za su ji jiki a sabon rikicin na su.
Ben Akabueze yana da ra’ayin akwai bukatar ‘Yan Najeriya masu kudi sosai su rika biyan haraji da kyau, yace ya kamata Attajirai su rika ba gwamnati wani abin.
Muhammad Malumfashi
Samu kari