Muhammad Malumfashi
20419 articles published since 15 Yun 2016
20419 articles published since 15 Yun 2016
Amurka ta la’anci sace dalibai a Niger da Kebbi, tana kira ga gwamnatin Najeriya ta cafke masu laifi, ta kara tsaro, ta kare al’ummomin Kirista da sauran masu rauni.
Jagoran 'yan adawa na kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya nemi mafaka a kasar Gambiya yayin da shugaba Paul Biya ke nema ya cafke shi daga Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
Gwamnatin Bauchi ta sanar da rasuwar tsohon gwamnan jihar, Birgediya Janar Abu Ali mai ritaya ya rasu. Ya rasu bayan zama Etsu Bassa Nge a jihar Kogi.
A yau Litinin ne ake sa ran Atiku Abubakar zai shiga jam’iyyar ADC a mazabarsa ta Jada da ke Adamawa, bayan jinkiri na watanni. ADC ta bayyana dalilin jinkirin.
Jagororin jam'iyyar APC sun hadu a Kano sun amince da takarar shugaba Bola Tinubu shi kadai a zaben 2027. Abdullahi Ganduje ne ya jagoranci taron a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ja ragamar taron jiga-jigan jam'iyya don tsara dabarun tunkarar zaɓen 2027.
Wasu 'yan Iran da suka koma addinin Kirista sun ce ana muzguna musu duk da cewa su Kiristoci ne. Trump ya kori wasu Kiristoci zuwa wasu kasashen duniya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari