Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu ya ce damokradiyar kasar na ja da baya sannan kuma ba aibu bane don sojoji sunyi juyin mulki. Ya bayyana hakan ne a ranar Laraba, yayinda yake bayar da gudunmawarsa a wani taro
Wani mutum mai suna Toni Iwobi wanda dan asalin kasar Najeriya ne da aka haifa a jihar Zamfara ta arewa maso yammacin Najeriya ya samu nasarar zama dan majalisar dattijai a kasar Italiya dake tarayyar turai a zaben da ya gudana.
Babban Shehin Shi'a,Kamal Al Haidari ya kwance wa mabiya addinsa zani a kasuwa,inda ya ce yawancin hadisansu Kirista,Majusawa da Yahudawa ne suka rawaito su. Ya furta wannan kalamin a yayin wani shirin talabiji.
Wasu daga cikin wadanda su ka tsira sun ce wani abu ne ya firgita mutanen dake cikin daya daga cikin kwale-kwalen dake dauke da su. Jami'an tsaro masu aiki a gabar tekun kasar Libiya sun kwashe wasu daga cikin wadanda ruwan bai ci
Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa, hukumar kwallon kafa ta Duniya ta gabatarwa da shugaban kasa Muhammadu Buhari da kofin duniya, wanda za a lashe a gasar cin kofin duniya ta wannan shekarar a kasar Rasha.
A dai inda za'a fara wannan aiki, kamar yadda BBC ta ruwaito, watau a kasar Jampan, a cikin lemon kwalbar ne ma za'a diga giyar, kamar kashi biyu cikin goma, wai don qarin dadi da kuma samun riba dama auki. Ko hakan zai faru a kas
Adam Muhammed Kontoma ya na Sallah ne a masallacin bakin hanya lokacin da aka kai harin, ya ce ya na tina lokacin da suka zo suna ta ce ma mutane ba sunzo dan su cuci kowa bane suna neman makarantar mata ne, inda wani ya kaisu ma
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma mai neman jam'iyyar PDP ta tsayar da shi takara, Alhaji Sule Lamido, ya soki gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin shugaba Buhari da rashin basira. Lamido ya zargi gwamnatin da rashin kyakykyawar
Zanyi amfani da wannan dama wurin mika godia ga ma’aikatan mu bisa ga jajircewa a kan gudanar da aiki tukuru wurin ganin sun hana shiga da hita a kasar nan, za kuma mu cigaba da kara masu karfin gwiwa don su yi aiki yanda ya kama
Mudathir Ishaq
Samu kari