Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Baure ya kiyasta darajar kayayyakin da manoman suka samu akan kudi N275,000, wanda ake sa ran kowanni manomi zai biya a cikin shekara daya, sai dai manomi zai biya kudaden ne a matsayin buhunan shinkafa ba kudin ake bukata ba.
Sanata mai wakiltar Ebonyi ta tsakiya, Obinna Ogba, ya tuhumci Sanata Abdullahi Adamu na shirya wata kaidi na cire shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki. Mr. Ogba ya gabatar da hujjoji a yau Alhamis da ke nuna maganar wayan ta
Gwamnan jihar, Simon Lalong, tare da tsaffin gwamnonin jihar 2 kuma sanatoci a yanzu, Joshua Dariye da Jonah Jang; ministan wasanni, Solomon Dalung, tsohuwar mataimakiyar gwamnan jihar, Pauline Tallen da sauran su.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta (NDLEA) ta sanar da cewar ta binciko wasu gonaki guda biyar a karamar hukumar Ringim dake jihar Jigawa, wadanda ake shuka tabar wiwi. Kakakin hukumar ta (NDLEA), Asguo Nkereumen..
Da sanadin shafin yanar gizo na lifeinsaudiarabia.net, NAIJ.com ta kawo muku wasu sirrika goma da ruwan Zam-Zam ya kunsa da kuma ya dace ace kowane musulmi ya ribaci ilimin da suke tafe da shi domin yada shi ga sauran al'umma.
Karamin Ministan Man Fetur na Najeriya, Dokta Ibe Kachikwu, ya ce Najeriya ta rasa cinikin dake tsakanin ta da kasar Amurka na danyen man fetur har abada, a matsayin ta na kasar da tafi kowacce siyan danyen mai a Najeriya.
Idan ba a manta ba a makon da ya gabata ne gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmed El-Rufai ya umurci jami’an tsaron jihar da su taso masa keyar wadanda suka tada rikicin Kasuwar Magani dake Kajuru, jihar Kaduna.
A ranar Talatar nan ne kafafen yada labarai suka dinga yada rahoton cewa Majalisar Dattijai da Majalisar Wakilai suna yin iya bakin kokarin su domin ganin sun tursasa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya saka hannun akan dokar kafa..
Gwamnatin kasar Birtaniya ta fara shirin kashe dala miliyan daya wajen gina sabon bangaren gidan kaso a Najeriya gwamnatin Birtaniya ta fara shirin kashe dala miliyan daya wajen gina gina sabon bangaren gidan kaso a Najeriya.
Mudathir Ishaq
Samu kari