Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Dangote da kamfanin Peugeot sun hada kai domin samawa jama'a aiki. Da ya ke jawabi akan wannan yarjejeniyar mai baiwa gwamnan jihar Kaduna shawara Jimi Lawal, ya bayyana cewa za'a fara fito da motocin a dukkanin bayan watanni 3.
Yara 2 daga cikin ‘ya’ya 7 da ma’auratan suka haifa, zasu zabi wurin wanda zasu zauna tunda sun zama baligai. Kazalika kotun ta umarci Malam Rabi’u da yake biyan tsohuwar matar tasa N25,000 kudin ciyarwa duk wata tare da umartarsa
‘Yan majalisar sun shiadawa jaridar Vanguard cewar gwamnatin shugaba Buhari na nuna son kai ga wani yanki a rabon mukamai tare da nuna gazawa wajen kulawa da walwala da tsaron mafi yawan mutanen Najeriya. Daya daga cikin ‘yan maja
Ana cikin yanayi na jimamin rashin da yawa daga manyan jiga-jigan jam'iyyar APC da suka sauya sheka zuwa wasu jam'iyyun adawa, wani Ministan shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman kai ruwa rana da shugaban jam'iyyar APC na kasa.
Duk da irin wannan rikicin da ake yi tsakanin Kwankwaso da Ganduje, hakan bai sanya gwamna Ganduje ya cire jar hula ba, duk da cewa magoya bayan Kwankwasiyya sun yi kira akan ya cire alamar Kwankwasiyya daga kansa, bisa zarginsa
Ya kara da cewa ikirarin da Buba Galadima yake yi, akan shi ne sanadin nasarar shugaba Muhammad Buhari a zaben shekara ta 2015 ba haka abin ya ke ba, domin al'ummar kasar nan sun zabi shugaba Muhammad Buhari saboda nagartarsa da
NAIJ.com ta ruwaito cewa, a yau ne jam'iyyar APC ta rasa kimanin 'yan majalisar tarayya 50 da suka sauya sheka zuwa wasu jam'iyyun adawa musamman jam'iyyar PDP, wanda Kwankwaso na daya daga cikin wadanda suka raba gari da ita.
Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Zamfara, Mista Kenneth Embrimson, ya sanar da hakan ga manema labarai yayinda yake bajakolin masu laifin. Embrimson ya bayyana cewar wasu ‘yan bindiga sun yi kokarin kai hari wasu kauyuka biyu a rana
Za ku ji cewa duk da Saraki ya samu takardar gayyatar amma sai yayi biris da gayyatar, sanarwar ta jaddada cewa lallai Bukola Saraki da ya gabatar da kansa a sashen binciken laifuffuka da ke Guzape a shiyyar Asokoron dake Abuja
Mudathir Ishaq
Samu kari