Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wata kotun kasar Malaysia ta yankewa wani dan Najeriya mai suna Sidrey Dike hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samun sa da laifin safarar kwaya. Rahotanni sun bayyana cewar an samu Dike, mai shekaru 46, da laifin safarar sinadar
A ranar 29 ga watan Nuwamba 2018 ne aka fara gudanar da bikin fitacciyar jarumar fina finan India wato Priyanka Chopra. Priyanka Chopra zata angwance da angonta Nick Jonas wanda yake mawaki ne a kasar Amurka. Bikin dai zai fara ka
Gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, ya kaddamar tare da mika makullan motoci ga wasu jami'an soji 5 da su ka nuna bajinta a aikinsu na hidimtawa kasa. Gwamnan ya mika makullan motocin ga jami'an sojin ne yayin da ya halarci taro
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya caccaki wadanda ke zarginsa da yunkurin musuluntar da Najeriya inda ya bayyana kan shi a matsayin tsatson annabi Ibrahim kamar Bishop Crowther. Crowther shine limamin Anglican na farko a Najeriya.
Buhari ya bayyana kansa a matsayin Musulmi kuma wanda ya fito daga tsatson Annabi Ibrahim, tare da cewa Nigeria ce mai dauke da Kirista mafi yawa a kasashen Afrika. Ya ce ya samu matsin lamba daga masu kallonsa a matsayin wanda
Wani dan kashenin shugaba Buhari kuma mamba na majalisar wakilai mai wakiltan yankin Kazaure/Roni/Gwiwa/Yankwashi na jihar Jigawa, Gudaji Kazaure ya zargi wasu kungiyoyi masu zaman kansu da taimakawa yan ta’addan Boko Haram.
Legit.com ta ruwaito jami’an EFCC sun cafke Abbas ne a filin tashin jirage na Abuja bayan samun bayanan sirri dage wasu majiyoyi daban daban na cewa yana dauke da kudade daya dauko daga jahar Kano yake kokarin fitar dasu.
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa jihar tana biyan ma'aikata naira biliyan 9.6 a duk wata. Ganduje ya bayyana haka ne a yayin taron ma'aikatan kananan hukumomi 44 karkashin NLC wanda ya gudana a Mambayya
Kanwa Uwar gamin matsalolin jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana cewa kasancewarsa mai goyon bayan kungiyar kwallon kafa ta Manchester ya sanya ya ke matukar adawa da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea.
Mudathir Ishaq
Samu kari