Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A jiya Alhamis jam'iyya mai ci ta APC ta bayyana cewa, ba ta da wani shiri na tsige gwamna Udom Emmanuel na jihar Akwa Ibom daga kan kujerar sa sabanin yadda ake ikirari dangane da rikicin siyasa ya yi kaka gida a fadin jihar.
Majiyar Legit.com ta ruwaito shugaban hukumar gudanarwar kwalejin, Mohammed Bako ne ya sanar da haka a ranar Juma’a 30 ga watan Nuwamba, inda yace gwamnati ya dauki matakin ne bayan samun rahoton binciken shugaban kwalejin da aka
Majiyar Legit.com ta ruwaito Obi ya bayyana haka ne a garin Abakaliki, babban birnin jahar Ebonyi, inda yace akwai matsala matuka yadda kasashen da suke sa’annin Najeriya a shekarun baya suka tsere mata a duka bangarorin cigaba.
Yansandan jahar Gombe sun kama wani jami’in Soja mai suna Ojobo Sunday, karamin Soja dake aiki da runduna ta 301 dake garin Gombe da laifin aikata fashi da makami. Sojan ya dauki dan achaba mai suna Abubakar Garba akan ya kaishi k
Ttsohon shugaban jam’iyyar APC a sabongarin Gusau, babban birnin jahar Zamfara ne ya wulakatan littafi mai tsarki na addinin Musulunci, watau Al-Qur’ani mai girma, inda yayyaga shi, ya kekketa shi tare da yin wurgi da shi.
Idan za’a tuna a kwanakin baya ne wata kotu dake jahar Kano ta daure Sadik saboda ya fitar da wata waka, wanda ake ganin wakar siyasace da ya yi ta don goyon bayan tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
A yau, Alhamis, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tashi zuwa N'Dajamena, babban birnin kasar Chadi, domin shugabantar taron shugabannin kasashen Afrika dake da makwabtaka da tekun Chadi (LBC). Kamfanin dillancin labarai na kasa
A jiya, Alhamis, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tashi zuwa N'Dajamena, babban birnin kasar Chadi, domin shugabantar taron shugabannin kasashen Afrika dake da makwabtaka da tekun Chadi (LBC) Kamfanin dillancin labarai na kasa
"Muna son US ta zama ba mai bin bangare daya ba kada ta sanya wa mutane tunanin cewa ta aminta da Atiku. Kada US ta nuna tana goyon bayan wani dan takara akan wani", inji shi, a yayin da shi kuma Atikun ke kaddamar da kamfensa na
Mudathir Ishaq
Samu kari