Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Mun samu rahoton cewa a makon da ya gabata 'yan ta'adda da ake zargin Makiyaya ne na Fulani, sun yi garkuwa da wasu Fasinjoji shida akan hanyarsu ta garin Akunnu daka karkashin karamar hukumar Akoko ta jihar Ondo.
Babban abun daga hankalin shiene yadda NASS ke son tilasta amfani da tsarin zabe ta hanyar na'ura mai kwakwalwa da kuma bayyana sakamako kai tsaye a zaben 2019. Haka zalika, idan shugaban kasar ya amince da dokar zaben 2018, to y
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jiya Laraba, 5 ga watan Disamba sun bukaci Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da ya fara tattara komatsan sa daga fadar shugaban kasa a wajen gangamin kamfen din ta a Ilorin, jihar Kwara.
"Dukkansu sun hade kansu saboda mutum daya, shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma suna da hadin guiwar su a ko ina. A kasuwanci, siyasa, addini da ma ko ina. Sun ta addu'ar ya mutu, sai suka ga ya dawo da rai da lafiya fiye da da"
Kashi 4.48% na tituna da gada wanda Gwamnatin tarayya ta lissafo a cikin aiyukan ta na kudu maso gabas ne suka kammala, ake amfani dasu kuma suke lafiya, inji rahoton kungiyoyi biyu na taimakon kai da kai. Rahoton da V2P da HOG-1
Bukola Saraki, ya shawarci Buhari da ya toshe kunnuwansa daga hudubar 'yan kazagi, da ke kokarin matsa masa lamba kan kar ya sanya hannu a kudurin dokar zaben 2018.-Ya bukaci shugaban kasar da ya tashi tsaye haikan kan irin wadan
Tsohon shugaban kasar Najeriya kuma dan takarar kujerar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana yadda ya sha wahala da gwagwarmayar rayuwa, musamman yadda ya sha wahala yayin da yake karami. A watan Janairu na sh
Wannan tattaunawa ta nuna a shekara ta 2017 mutane 7,700 ne suka rasu a kasar ta Ingila dalilin shan giya. A cikin wannan tattaunawa anji ra'ayin matasa 8,000 da kuma yara 2,000. Yayin da a karo na farko aka hada tsarin rayuwar
Rayuwar auren Ahmed Musa ya kasance abun muhawaa ga mutane da dama. Imma ta fanni mai kyau ko akasin haka yana jan hankulan mutane da dama. Ahmed Musa ya kasance kwararren dn kwallon kafa daga Najeriya wanda ke tashe a yanzu.
Mudathir Ishaq
Samu kari