Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Mhiz Gold Abi, 'yar Najeriya ce da take zaune a Casablanca, birnin kasar Morocco, an bayar da rahoton cewa ta mutu, inda abokanan ta suka yi ta mamakin labarin. Wasu daga cikinsu sunyi ta jajen mutuwarta a shafukan sada zumunta...
A kasa zaku ga yadda aka raba kudin Paris Club naira biliyan 243.8, tsakanin jihohin Najeriya 36 tare da babban birnin tarayya Abuja. Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani shine ya sanya rahoton a shafinsa na sada...
Da yake kaddamar da aikin rabon gidajen sauron a fadar Sarkin Damaturu, gwamnan jahar Yobe, wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Idi Barde Gubana yace manufar aikin rabon gidajen sauron shine kare jama’a daga sharrin cizon sauro.
Majiyar Legit.ng ya ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, Orlando Ikeokwo ne ya tabbatar da aukuwar lamarin a ranar Litinin, 10 ga watan Yuni, inda yace lamarin ya faru ne a daren Lahadi a gidan kanin uban amarya, Herbet Uzou
Dakarun sojoji uku na kasar Kamaru da mutane da dama sun riga mu gidan gaskiya a yayin aukuwar wani mummunan harin dare na 'yan kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram kamar yadda rahotanni suka bayyana.
'Yan majalisar da suka hadar da guda biyar na jam'iyyar AA da kuma guda daya na jam'iyyar APGA sun bayar da sanarwar wannan hukunci da suka yanke cikin wata rubutacciyar wasika zuwa ga kakakin majalisar.
Wata mata, da ya zuwa yanzu ba a san ko wacece ba, ta yi awon gaba da jaririn mai suna Chibueze da misalin karfe 9 na safiyar ranar Lahadi bayan ta yiwa mai rainon jaririn wayo. Muguwar matar ta bawa mai rainon Chibueze kudi tare
Matar tsohon gwamnan ta fadi hakan ne yayain da take amsa tambayoyin Paul Onyia, lauyan Chime, a shari'ar neman raba aurensa da Clara da ya shigar a gaban kotu. "Na sayi motoci guda biyu (Lexus 570 SUV da BMW S6) da kudi na bayan
Legit.ng ta ruwaito Adebo ya dare wannan mukami ne bayan samun amincewa da kuma goyon bayan kafatanin yayan majalisar dokokin su 32, sakamakon amfani da wasu ma’aunai da yan majalisar suka yi wajen zaben shugabansu.
Mudathir Ishaq
Samu kari