Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A yayin da jihohi da dama a Najeriya ke cigaba da cece-kuce a kan bayar da filayen kiwo domin kiyaye afkuwar rikici tsakanin makiyaya da manoma, gwamnatin jihar Kebbi, karkashin jagorancin gwamna Abubakar Bagudu, ta dauki wani mat
Hasashe da kungiyar Oxfam ta yi ya nuna cewa kudin ruwan da mai kudin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ke samu zai iya tsamo mutane kimanin miliyan biyu daga cikin kangi na talauci. Tazarar dake tsakanin attajirai da talaka ya karu.
Shugaban kwamitin fadar shugaban kasa kan bada shawara akan rashawa, Farfesa Itse Sagay ya ce rashin mutunci ne tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya cewa shugaba Muhammadu Buhari kada yayi takara zaben 2019.
Gwamnan jihar Imo dake a kudu maso gabashin Najeriya wata Rochas Okorocha da kuma ke zaman shugaban gwamnonin jam'iyya mai mulki ta APC ya bayyana shawarar kebe wuraren kiwo da za'ayiwa fulani makiyaya kamar yadda gwamnatin tarayy
Sanatan dake wakiltar jihar Kaduna ta kudu a majalisar dattijan Najeriya watau Sanata Danjuma Laah a jiya Talata ya yi fatali da kiran gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari na kebe wuraren kiwo na musamma
Kawo yanzu dai ra'ayoyi daban-daman mabanbanta na ta cigaba da kwaranya daga bakunan 'yan Najeriya tun bayan da tsohon shugaban kasar Najeriya Janar Olusegun Obasanjo ya rubutawa shugaba Buhari wasikar kin goyon baya game da sake
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito hana mai rake kudinsa da Fulani yayi ne ya harzuka mai raken, inda shi kuma bahillace ya zaro wukarsa ya caka ma mai rake, kafin ka Ankara kasuwa ta dauka ana ta dauki ba dadi tsakanin yan kabilun biyu.
Tsohown gwamnan jihar Kano kuma dan majalisar dattijai mai wakiltar mazabar jihar Kano ta tsakiya Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso ya nada kwamitin mutane 19 da za su tabbatar da samuwar tsaro yayin ziyarar da zai kai a jihar ta sa ta
'Kamata yayi muyi wa junan mu fatan alkhairi, a wannan sabuwar shekara da muke ciki. Bada son raina na rubuta wannan wasikar ba, sai dan irin yanayin da kasar mu take ciki. Wasu na iya tambaya, menene ya faru Obasanjo ya rubuta...
Mudathir Ishaq
Samu kari