Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarin kai Najeriya zuwa ga tudun tsira duk da kalubalen da kasar ke ciki a yanzu. Yayi alkawarin ne a jawabinsa a wajen taron kaddamar da wani jirgin saman yaki mara matuki na rundunar soji
Bankin nan na sana'oi da kasuwanci mallakin gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ya rarraba akalla Naira 18 biliyan daga cikin Naira 20 biliyan ga kanana da kuma manyan masana'antu da aka ware a jihar
Wani saurayi mai akalla shekaru 27 a duniya mai suna Ifeanyi Ede a yau dinnan Alhamis ya gurfana a gaban alkalin wata kotun Majistare mai daraja ta daya a garin Abuja bisa zargin sa da ake yi na cinnawa gidan budurwar sa wuta.
Kamar dai yadda muke samu daga majiyar mu shine tsohon kwamishinan labarai da tsare-tsare a jihar Abia Dakta Anthony Agbazuere ya sanar da ficewar sa daga jam'iyyar PDP a zuwa jam'iyya mai mulki a gwamnatin tarayya ta APC.
Labarin da muke samu daga majiyar mu ta tabbatar mana da cewa jami'in dan sandan Najeriya dake shiyyar jihar Akwa ibom a jiya Laraba ya lakadawa wani dan jarida mai suna Mista Samuel Ayara dukan tsiya a harabar majalisar dokokin
Wani mummunan labarin da ke iske mu daga majiyar mu na bayyana cewa akalla rayuka 150 ne kawo yanzu suka salwanta sannan kuma wasu 556 suka jikkata a sakamakon hadduran ababen hawa 170 da suka auku a jihar Jigawa cikin
Sai dai abin takaicin shi ne har yanzu akwai tsofaffin gwamnonin da an kasa hukuntasu game da ire iren zunubban da suka tafka yayin da suke kan mulki, duk kuwa da namijin kokarin da hukumar yaki da rashawa, EFCC ke yi game da haka
"Fiye da mutane 190 masu rike da mukamin mataimakin darekta ne suka zauna jarrabawar neman zama darektoci a gwamnatin tarayya amma mutane 140 ne kawai suka yi nasara. Hakan na nufin cewar mutane 150 sun fadi wan-war a jarrabawar,
Fulani makiyaya a Najeriya sun ce basu da tabbaci akan alwashin samar da wurin kiwo ga Fulanin da ke kasar baki daya da gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi musu dan kawo karshen rikicin makiyaya da manoma da ya addabi kasar.
Mudathir Ishaq
Samu kari