Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Rahotanni sun kawo cewa wasu manyan kasa na yunkurin ganin sun sasanta rikicin dake tsakanin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Baraka ta shiga tsakanin aminan guda biyu tun bayan zabe.
Shugaban hukumar na jihar legas, Tunde Oladipo ne ya bayyana haka ga hukumar dillancin labaru, NAN a ranar Lahadi 4 ga watan Feburairu, inda yace suna kokari don ganin sun ilmantar da mazauna gidajen Yari, tare da tabbatar da ing
Gwamnan ya bayyana haka ne a sakamakon rikita rikitan da ake yawan samu a tsakanin makiyaya da manoma a sassan kasar nan, wanda ya janyo asarar rayuka da dama, wanda hakan ya janyo kaddamar da dokar hana kiwo a jihohin da suka had
Sai dai tambayar da jama’a da dama ke yi itace, shin Sanatocin nan da suka riga suka nuna maitarsu a fili game da bukatar komawa kujerarsu zasu iya kai bantensu kuwa?, musamman yadda ake ganin gwamnoni ke juya akalar jam’iyya a ji
Mataimakin kwamishinan‘yansanda kuma shugaban rundunar ‘Intelligence Response Team (IRT) Abba Kyari, ya bayyana damuwar sa akan karancin kudin da ake daukar nauyin rundunar ‘yansadar kasar da karancin albashin da ake biyan su
Dangantaka tsakanin 'yan siyasar biyu ta kara rubewa ne bayan da magoya bayan Kwankwaso suka yi zargin cewar gwamna Ganduje ya yi amfani da hukumar 'yan sanda wajen hana Kwankwaso yin taron ganawa da magoya bayansa a jihar. Ganin
Kwamitin majalissar wakilai dake kula da al’amuran jami’an tsaro ta ce dala miliyan $404m ne ainihin adadin kudaden da suka bace a hukuma lekan asiri (NIA) sabanin rahotannin farko da suka nuna dala miliyan $44m kacal suka bace
An gurfanar da mahaifiyar Maryam, Maimuna Aliyu, da dan uwanta, Aliyu Sanda, bisa zarginsu da kokarin boye shaidar kisan da Maryam ta aikata. A daya daga cikin tuhumar da hukumar 'yan sanda ke yiwa Maryam dangane da kisan Bilyamin
Hukumomin tsaro a kasar Iraqi sun bayyana babbar 'yar tsohon shugaban kasar, Marigayi Saddam, Raghad, da wasu mutane 59 a matsayin wadanda suke nema ruwa a jallo. Hukumomin na neman mutanen ne bisa zarginsu da kasancewa mambobin
Mudathir Ishaq
Samu kari