Ibrahim Yusuf
4235 articles published since 03 Afi 2024
4235 articles published since 03 Afi 2024
Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto ya yaba wa Alhaji Aliko Dangote game da ware kashi daya cikin hudu na dukiyarsa a wakafi idan ya rasu domin ayyukan alheri ga jama'a.
Ministan sadarwa ya bayyana dabarun da 'yan bindiga ke yi wajen yin amfani da waya ko yanar gizo. Ya ce suna amfani da wasu hanyoyi domin kaucewa kama su.
Kungiyar matan Arewa maso Yamma ta gargadi Bello Turji ya mika wuya kafin lokaci ya kure masa. Sun yaba wa sojojin Najeriya game da kashe mataimakin Bello Turji.
Gwamnatin Najeriya ta hada kai da Faransa domin inganta tattara haraji. Sababbin dokokin harajin Najeriya na Bola Tinubu za su fara aiki a farkon 2026.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Cibiyar kididdiga ta kasa NBS ta fadi yadda farashin abinci ya yi kasa a watan Oktoban 2025. Abinci ya sauko a jihohi da dama, Yobe ta fi sauran jihohi arahar abinci
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce zai cigaba da casa rawa babu fashi a rayuwarsa. Ya ce rawa ba ya hana shi gudanar da harkokin gwamnatin Osun.
Kungiyar kwadagon NLC za ta yi zanga zanga a ranar 17 ga Disambar 2025 a dukkan jihohin Najeriya da Abuja. Za a yi zanga zangar ne saboda sace dalibai a jihohi.
Ibrahim Yusuf
Samu kari