Ibrahim Yusuf
4203 articles published since 03 Afi 2024
4203 articles published since 03 Afi 2024
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya ziyarci Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II da filin da za a yi Maulidin Darikar Tijjaniyya a Katsina.
Dan ta'adda, Bello Turji ya fitar da barazana ga mutanen da ke zaune a kauyukan Katsina, lamarin da ya tilasta wa jama'ar kauyukan gudun hijira zuwa Nijar.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmaki kan 'yan ta'addan ISWAP da suka yi yunkurin kai musu hari a Borno. An saki bama-bamai kan 'yan ta'addan suna shirin guduwa.
Gwamna Bago ya ziyarci masallacin da Alhaji Mustapha Sani Bello, wanda aka fi sani da Sani Basket ya gina a yankin Shango da ke birnin Minna na Neja.
Kamfanin simintin Dangote ya raba kyautar Naira biliyan 15 da wasu manyan dilolin siminti a Najeriya. Alhaji Aliko Dangote zai fadada samar da siminti nan da 2030.
Wani rahoto ya nuna cewa kasashen Larabawa da Isra'ila ne suka gargadi Donald Trump kan harin da ya ce zai kai kasar Iran domin zanga-zangar da ake yi a kasar.
Hukumar EFCC ta sake fitar da wasu hujjoji da suka shafi yadda aka karkatar da makudan kudi a kan shari'ar da ake yi wa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Ministan kudi na kasa, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta tallafawa manoma da gaggawa saboda karyewar farashin kayan abinci a bana.
An yi zaman kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya game da Iran. Amurka da Iran sun caccaki juna kan cewa shugaban Amurka, Donald Trump zai kai hari Iran.
Ibrahim Yusuf
Samu kari