Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Duk lokacin da mutane suka yi da ce da masu kaunarsu, ba su son wani abu da zai janyo matsala ko rabuwa tsakaninsu. Amma dai wasu lokutan, wasu dalilai na janyo
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutu, domin murnar sabuwar shekarar musulunci ta 1444 A.H. Hakan na cikin sanarwar da kwamishin
Gwamnonin jam'iyyar PDP da ke biyaya ga gwamnan Rivers, Nyesom Wike, sun bada wasu sharruda ga dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar, kafin su mara masa baya
Cocin Anglican ta Najeriya, a ranar Laraba, ta yi suka da kakkausan murya ga jam'iyyar APC kan dagewa game da batun tsayar yan takarar shugaban kasa musulmi da
Jami'ar Veritas da ke birnin tarayya Abuja, ta umurci dalibai su tafi gidajensu ta dakatar da karatu saboda tabarbarewar tsaro a Abuja da kewaye. An rufe jami'a
Tsohon mai neman takarar shugabancin kasa a jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya yi rubutu mai ratsa zuciya don taya Asiwaju Bola Tinubu murna bisa karfin halinsa. A
An zabi Mallam Nasir El-Rufai, gwamnan Jihar Kaduna da Adams Oshiomhole, tsohon gwamnan Jihar Edo domin jagorantar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa
An yi wa tsohon gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose tiyata a bayansa a wani asibit a kasar waje. An ga tsohon gwamnan na Jihar Ekiti, wanda ya sha kaye hannun w
Hukumar Kwadago ta Najeriya, NLC, reshen Jihar Enugu, a ranar Talata ta shiga yajin aikin goyon bayan ASUU da ake yi a kasar. ASUU da sauran kungiyoyi a bangare
Aminu Ibrahim
Samu kari