Aisha Musa
9391 articles published since 09 Agu 2016
9391 articles published since 09 Agu 2016
Masu zanga-zanga sun mamaye gadar Dantata da ke kan shaharariyar hanyar filin jirgin sama a Abuja, suna neman shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi murabus.
Biyo bayan kiran shugaba Muhammadu Buhari na hadin kan kasa, yan Najeriya da dama sun shiga shafukan sada zumunta don maida martani kan kalamansa da zarginsa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a sakonsa na bikin ranar samun yanci, ya yi ikirarin cewa dan majalisar tarayya ne ke daukar nauyin masu tayar da tarzomar kasar.
Jami’an ‘yan sanda a kasar Saliyo sun cafke jagoran kungiyar IPOB, Chidi Uchendu, a wurin kasuwancinsa a yankin Freetown a ranar Litinin, 27 ga watan Satumba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Dakta Usman Abubakar a matsayin sabon daraktan kiwon lafiya na cibiyar lafiya ta tarayya (FMC) Bida, Neja.
Fasto Prize F. Aluko na cocin GROM ya yi hasashen cewa tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan zai dawo kan mulki a matsayin shugaban kasa a zaben 2023.
Sanata Mohammed Sani Musa mai wakiltar yankin Neja ta gabas ya bukataci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nuna halin ‘rashin tausayi’ a kan 'yan fashin daji.
Gwamna Nyesom Wike ya ce ya kamata gwamnoni su daina dogaro da kudade daga asusun tarayya, lura da cewa ya kamata su iya yin amfani da albarkatun da ake da su.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya yi kira ga Majalisar Dokoki ta kasa da ta yi amfani da na’urar watsa sakamakon zabe a cikin kudirin dokar zabe.
Aisha Musa
Samu kari