Aisha Ahmad
3492 articles published since 27 Mar 2024
3492 articles published since 27 Mar 2024
Kungiyoyin daliban jihar Kano sun bayyana takaicinsu bayan karin sama da 300% na kudin makarantar daliban jami'ar North West, inda suka ce bai dace ba.
Wani yaro mai shekara 15 ya mutu a Iye Ekiti bayan mahaifinsa ya harbe shi bisa kuskure yana tunanin biri ne; ’yan sanda sun tsare mahaifin ana bincike.
A labarin nan, za a ji cewa hukumomin Saudiyya sun hana wasu mutane sama da 200,000 shiga kasar bayan an gano ba su da izinin zuwa aikin hajjin bana.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana kokarin ganin jama'a sun rayu a cikin walwala, yayin da ta ba da hutun Sallah babba.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban soji na jamhuriyyar Nijar ya lissafo kasashen dake hada kai da Najeriya wajen hana ta zaman lafiya tun bayan juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta ce babu wani katabus da gwamnatin Tinubu ta tabuka a cikin shekaru biyu da ta yi tana mulki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da a ware wasu makarantun sa kai domin biyawa dalibansu kudin jarrabawar NECO da NBAIS.
Za a ji cewa jam'iyyar adawa ta APC a Kano ta nuna rashin jin dadin hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke a kan zaben kananan hukumomi da aka gudanar a 2024.
Aisha Ahmad
Samu kari