Aisha Ahmad
3451 articles published since 27 Mar 2024
3451 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya bayyana takaicin yadda Boko Haram ta kutsa Borno, ta kashe bayin Allah sama da 50.
A labarin nan, sa a ji yadda gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kawo ƙarshen hasashen da ake yi da kalaman Nasir El-Rufa'i da ke cewa shi yaron tsohon gwamna ne.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƙananan hukumomi a jihar Katsina suna shiga yarjejeniya da kungiyoyin yan ta'adda domin tabbatar da zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin Arewacin Najeriya 19 sun bayyana goyon bayansu ga Bola Ahmed Tinubu a kan batun samar da 'yan sadan jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tallace-tallace ta jihar Kano a karkashin Kabiru Dakata ta bayyana yadda ta kudiri aniyar tara wa gwamnati harajin N5bn.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sanda ta bayyana dalilin da ya sa aka ga shigen jami'an tsaro a cikin gari yayin da kungiyoyi ke shirin yin zanga-zanga.
A labarin nan, za a ji lokutan da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ke naɗin muƙamai yana warware su ba tare da sanar da dalilan da su ka jawo ɗaukar matakin ba.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta lissafa wasu jihohi da yankunan da ake sa ran za su gamu da iftila'in ambaliya a cikin kwanaki biyar da za a yi mamakon ruwa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana yadda ta ceto wadansu jihohi 27 na kasar nan daga matsalar gaza biyan albashin ma'aikata.
Aisha Ahmad
Samu kari