Aisha Ahmad
3435 articles published since 27 Mar 2024
3435 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ni yada Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda Najeriya ta fara samun sauki bayan matsalolin da kasar ta fuskanta.
A labarin nan, za a ji yadda hadimin Shugaban Kasa, AbdulAziz AbdulAzizi ya dura a kan hadakar 'yan adawa da shirin da su ke yi gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda kalaman hadimin tsohon Mataimakin Shugaban Kasa su ka bata wa hamsahkin mai arziki a Najeriya, FemiOtedola rai matuka.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta umarci dukkanin kungiyoyin da ke karkashinta da zauna da shirin tsunduma yajin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa Remi Tinubu ta sanar da irin wahalhalu da kiyayyar da ta sha a lokacin da Bola Tinubu ke takara da tikitin Muslim-Muslim.
A labarin nan, za a ji cewa duk da zama da gwamnatin tarayya ta kira, an gagara kawo karshen yajin aikin da PENGASSAN ta tsunduma a kan matatar Dangote.
A labarin nan, za a ji fatan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana fatansa a kan Najeriya bayan ta cika shekaru 65 da samun 'yancin kai daga Turawan mulkin mallaka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya dauki zafi a kan abin da ya kira kokarin PENGASSAN na kawo cikas a Najeriya ta hanyar takura wa Matatar Dangote .
A labarin nan, za a ji yadda masoyin Buhari, Abdullahi Haruna Izge ya yi tariyar baya ga masarautar Daura a kan yadda Dauda Kahutu Rarara ya ki martaba Buhari.
Aisha Ahmad
Samu kari