Aisha Ahmad
3431 articles published since 27 Mar 2024
3431 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya zargi 'yan adawa da zazzafar siyasa har ta kai ga yada cewa ana kashe kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban kasa ta bayyana jin dadi a kan yadda Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya aika sako ga Donald Trump bayan barazana ga Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban rundunar soji, Laftanar Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya shawarci Amurka ta sake tunani a kan kawo hari Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido ya bayyana cewa lokaci ya yi da Shugaba Bola Tinubu zai gana da dukkanin tsofaffin shugabanni.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware biliyoyin Naira domin samar da wasu muhimman ayyuka a bangaren ilimi a sassan jihar nan.
A labarin nan, za a ji cewa kusan kwanaki takwas bayan jami'an tsaro sun kai samame gidan Timipre Sylva, ba a sako 'danuwansa da direbansa da aka kama ba.
A labarai nan, za a ji cewa mutanen Kwankwasiyya akalla 1000 suka bayyana cewa ba za su iya ci gaba da zama a NNPP ba bayan sun hango alheri a APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan sufuri, Femi Fani Kayode ya bayyana cewa Donald Trump na kokarin amfani da addini wajen sace albarkatun kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Amurka ta sake kakkausan kalamai ga Najeriya bayan ta yi barazanar kawo mata hari a kan batun kisan kiristoci.
Aisha Ahmad
Samu kari