Aisha Ahmad
3656 articles published since 27 Mar 2024
3656 articles published since 27 Mar 2024
A baya mun wallafa cewa gwamnatin jihar Kaduna ta garkame wasu ofisoshin manyan bankuna da wuraren cin abinci da wasu kamfanoni da su ka hada da otal.
An yi haka ne duk da ana takaddama a kan waye Sarkin Kano, lamarin da gwamnatin tarayya ta shiga tare da bayyana goyon bayanta muraran ga Sarki na 15, Aminu Ado.
An kwantar da mutane da dama a asibitoci daban-daban biyo bayan wani aikin duba lafiyarsu kyauta a garin Abiriba da ke karamar hukumar Ohafia ta jihar Abia.
Mambobin kwamitin Sanata SanI Musa da Hon Abiodun Falake sun bayyana ra’ayinsu ne yayin Nazari kan daftarin kashe kudin gwamnati tsakanin 2025-2027.
Mawallafin mujallaar Ovation kuma tsohon dan takarar a PDP, Dele Momodu ya fallasa yadda su ka rika ba wakilan jam’iyya Daloli gabanin zaben cikin gida a 2022.
Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno ya fara mika tallafin tirelolin abinci da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aiko ga mutanen jihar da ambaliya ta shafa.
Mai dakin shugaban kasa, Oluremi Bola Tinubu ta jaddada muhimmancin yaki da cin zarafin mata, musamman a karkara inda su ka fuskantar matsaloli da dama.
Tsohon gwamnan tsohon gwamna Godwin Obaseki a Edo ya yi martani kan ikirarin sabuwar gwamnatin jihar karkashin Monday Okpebholo na fara bincikensa.
A wannan rahoton, za ku ji cewa rundunar sojin Nijar ta bayar da tabbacin cewa dakarunta sun hallaka wasu daga cikin 'yan ta’addan Lakurawa a yankin.
Aisha Ahmad
Samu kari