Aisha Ahmad
3656 articles published since 27 Mar 2024
3656 articles published since 27 Mar 2024
Rundunar sojojin kasar nan ta ba jama'a hakuri. Lamarin ya biyo bayan cin zarafin wasu mutane a Legas. Rundunar ta fara binciken jami'anta tare da alkawarin adalci.
'Yan majalisar wakilai sun hassala. Dan majalisar Kano, Dr. Ghali Mustapha ya nemi Benjamin Kalu ya bar mukaminsa saboda yada labarin karya kan kudirin haraji.
Ana shirin mayar da sunan Yusuf Maitama ga wata jami'a a Kano. Sanata Barau I Jibrin ne ya mika kudirin a gaban majalisar dattawa a ranar Talatar nan.
Wasu daga cikin gwamnonin Arewa sun fara sanyi a kan kudirin haraji. Gwamna Abdullahi Sule ya ce rashin bayani ne ya haddasa adawa da kudirin daga gare su.
Afrika ta Kudu na son kara dangon alaka da Najeriya. Shugaban kasar, Cyril Ramaphosa ya fadi abin da su ke fata. Ya nemi a zuba jari a cikin kasarsa.
Gwamnatin Kano ta na zuba ido don a fara sayen kujerun aikin hajjin bana. Hukumar jin dadin alhazai ta koka kan karancin sayen kujerun, yayin da shiri ke kankama.
NLC ta caccaki kalaman gwamnan Ebonyi. Francis Nwifuru ya yi barazanar korar ma'aikata. NLC ta ce duk ma'aikata da da 'yancin yajin aiki a kan damuwarsu ga gwamnati.
'Yan kasuwa sun gamu da jarrabawa a Yobe. An wayi gari da mummunan iftila'in gobara. Hukumar SEMA ta jihar ta sanar da Legit adadin asarar da aka tafka.
Kusa a APC reshen Kano ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu. Ya zargi gwamnatin tarayya na jefa jama'a a cikin masifa. AbdulMajeed Danbilki Kwamanda ne ya fadi haka.
Aisha Ahmad
Samu kari