Aisha Ahmad
3515 articles published since 27 Mar 2024
3515 articles published since 27 Mar 2024
Akalla manoma da masunta 90 ne suka mutu a hare-haren Boko Haram da ISWAP a Borno cikin watanni 5; Amnesty ta bukaci gwamnati ta dauki matakin gaggawa.
Tanko Yakasai ya ce Bola Tinubu zai samu rinjaye a zaɓen 2027, saboda goyon bayan gwamnoni da ministoci, Arewa kuma ba ta fitar da matsaya ba tukuna.
Tsohon shugaban Amurka Joe Biden, mai shekara 82, na fama da cutar daji mai tsanani da ta bazu zuwa ƙasusuwansa, tuni shugabanni suka fara yi masa fatan samun sauki.
Salihu Tanko Yakasai ya ce Rabi'u Musa Kwankwaso na da zaɓi uku a siyasa: shiga APC ƙarƙashin Ganduje, haɗa kai da Atiku ko ci gaba da zama a NNPP.
Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa ba shi da niyyar tsayawa takarar gwamnan Kano ko Sanata a 2027, yana mai cewa ya fi karkata ga hidimar jama'a.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
A wannan labarin, APC Arewa ta Tsakiya ta yi watsi da zanga-zangar nadin Tsenyil, ta ce masu zanga-zangar 'yan bogi ne da ke kokarin hana ci gaban yankin.
A wannan labarin, za ku ji Shugaba Tinubu ya kaddamar da sababbin helikwafta don magance matsalar tsaro a Najeriya, yayin da ake sa ran karo wasu.
A wannan labarinnnnn, za ku ji martanin rundunar sojin Najeriya a kan wani bidiyon kisan sojoji da ake yadawa da sunan harin da ya afku a Marte, jihar Borno.
Aisha Ahmad
Samu kari