Aisha Ahmad
3515 articles published since 27 Mar 2024
3515 articles published since 27 Mar 2024
A wannan labarin, za ku ji cewa Ministan harkokin waje, Ambasada Yusuf Tuggar ya ce gwamnan Bauchi, AbdulKadir Bala Mohammed ya so mari shi bayan ya zagi mahaifinsa.
Masu sharhi sun ce dabarun Bola Tinubu da Abdullahi Ganduje na jawo ƴan adawa zuwa APC sun haddasa mafi girman sauyin sheka a tarihin siyasar Najeriya.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
A wannan labarin, za ku ji cewa fargaba ta karu a Borno bayan Boko Haram da ISWAP sun kai hare-hare sansanonin soji hudu, sun kashe sojoji da kwace motocin yaki.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya soki gwamnatin Tinubu, ya ce ’yan CPC na gaskiya ba za su yi shiru ba yayin da talakawa ke wahala a Najeriya.
Adams Oshiomhole ya ce Atiku Abubakar ya fi kowa sauya jam’iyya a tarihin siyasar Najeriya, ya bukace shi da ya rubuta littafi kan yadda ake canja jam'iyya.
Bayan kotu ta kama Farfesa Peter Oghan da laifin murde zabe, har yanzu yana yawo a gari ba tare da zaman kurkukun shekaru uku da aka yanke masa ba.
A wannan labarin, za ku ji cewa kwacen waya da hare-haren 'yan daba suna neman wurin zama a Kano, kuma jama'a sun bayyana irin fargabar da suke ciki.
Za ku ji cewa Hakeem Baba-Ahmed ya ce ‘yan siyasa na yanzu na nemawa kansu mafita ne kawai,kuma talaka ya gaji, saboda haka zai nemi ‘yancinsa a zaben 2027.
Aisha Ahmad
Samu kari