- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Abuja - Ministan labarai da al'adu, Alhaji Lai Mohammed, ya bayyana cewa Najeriya ta fi zaman lafiya yanzu fiye da kowani lokaci a shekarun baya-bayan nan.
Bayanai sun fara bayyana biyo bayan gargadin da Amurka da Birtaniya tayi cewa da yuwuwan yan Boko Haram sun kai hari birnin tarayya Abuja nan ba da dadewa ba.
Gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya bayyana bacin ransa bisa haramtawa yan Najeriya Biza da Gwamnatin kasar UAE tayi. Emefiele yace Najeriya babbar kasa ce fa.
Ranar Asabar da ta gabata Ooni (Sarki) na garin Ife dake jihar Osun ya cika shekaru 48 a duniya. Daidai wannan lokaci Sarkin ya angwance da tsala-tsalan Amare 5
Da alamun Manhajar tura sakonni ta yanar gizo mallakin kamfanin Meta ya samu matsala a yau Talata, 25 ga watan Oktoba, 2022. Yan Najeriya masu amfani da manhaja
Bayanai sun fara fitowa game da attajirin da ya sayi bankin Polaris Nairan Bilyan 50 a karshen makon da ya gabata. Sabon mammalakin, Auwal Lawal, suruki ne.
Shahrarren marubuci wanda yayi kalaman batanci ga Annabi (SAW), Salman Rushdie, ya rasa ido daya kuma hannunsa daya ya shanye sakamakon harin da wani matash.
Abuja - Bayan makonni ana tattaunawa, gwamnatin tarayyar Najeriya ta kwaso yan Najeriya 542 da aka dora daga kasar hadaddiyar daular Larabawa UAE ranar Lahadi.
Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Koriya ta kudu, nahiyar Asiya a gobe Lahadi, 23 ga watan Oktoba 2022. Buhari zai dira birnin Seoul ne domin halartan tar
AbdulRahman Rashida
Samu kari