- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Gwamnan jihar Barno, ya koka kan yarda jama'a da kuma al'ummar yankinsa, basa mu'amala da da sabbin kudin da aka shigo da shi ba ya zagayawa a tsakaninsu..
Wani saurayi ne yakai karar budurwarsa kotun kula da kananan laifi zuwa dan abi masa kadun yadda budurwarsa sa ta ki zuwa wajen sa bayan ya tura mata kudin mota
Shugaba Muhammadu Buhari ya shirya taya Asiwaju Bola Ahmaed Tinubu kamfen a jihohi takwas tsakanin ranar 23 ga Junairu da 21 ga Febrairu 2023 gabanin zabe.
Karar Kwana takai shugaban jam'iyyar PDP, na karamar hukumar ENugu wajen yakin neman zaben, inda kuma anan ne ajalisa yayi, ya yanke jiki ya fadi ya mutu..
Hajiya Asiya Abdullahi Umar Ganduje ta bukaci kotun shari'a dake jihar Kano da a bata daman mayarwa mijinta N50,000 saboda a raba aurensu saboda ta gaji dashi.
Kungiyar SERAP mai rajin tabbatar da adalci ta zargi shugaba buhari da gazawa wajen tabbatar da alwarukan da ya daukarwa yan kasa zai yi musu a wa'adin mulkinsa
Sunayen Alkalan kotun shari'ar Musulunci biyu, kashiya mai ajiyan kudi, da wasu ma'aikatan gwamnatin jihar Kano da suka sace kudin magada sun bayyana a kotu.
Abin mamaki ba ya karewa. An damke wasu ma'aikatan hukumar shari'a da Alkalan kotu a jihar Kano bisa zargin babakeren kudin magada kimanin naira milyan 580.2.
Dan mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Festus Keyamo ya musan batun Atiku na bawa yan jam'iyarsa kwamgila
AbdulRahman Rashida
Samu kari