- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Dan takarar gwamna a jam'iyyar LP, yace gwamnatocin Kano suna bawa abinda bai da muhimmanci muhimmacin wajen aikatshi, musamman ma gina gadojin sama a garin
Wasu ma'aurata ne sukai wani abun ban mamaki da tajibi a kafar Twitter inda sukai aure daga tallen zobo da kunun aya, yanzu dai auren kusan satin sa biyu kenan
Bulaliyar majalissar wakilai ya ce zasu ci uban duk wanda yayi kuskuren kin zabarsu a akwati ko kuma yace a zabi wani dan taarar wanda bana jam'iyyarsu taAPC ba
Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun sanar da nasarar ceto dalibai biyu cikin daliban makarantar firamaren da yan bindiga sukayi garkuwa da su a garin Doma.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Jigawa don yakin neman zabe..
Yan takarar shugaban kasa a Nigeria sun sanya hannu wajen shirin zaman lafiya, wanda kwamitin zaman lafiya na kasa, wanda Abdulsalam Abubakar ya jagoranta.
Gwamnan jihar Barno, ya koka kan yarda jama'a da kuma al'ummar yankinsa, basa mu'amala da da sabbin kudin da aka shigo da shi ba ya zagayawa a tsakaninsu..
Wani saurayi ne yakai karar budurwarsa kotun kula da kananan laifi zuwa dan abi masa kadun yadda budurwarsa sa ta ki zuwa wajen sa bayan ya tura mata kudin mota
Shugaba Muhammadu Buhari ya shirya taya Asiwaju Bola Ahmaed Tinubu kamfen a jihohi takwas tsakanin ranar 23 ga Junairu da 21 ga Febrairu 2023 gabanin zabe.
AbdulRahman Rashida
Samu kari