Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnatin jihar Kano ta sanya dokar hana fita har na tsawon awanni 24 domin dakile barnar da ake yi yayin da ake cigaba da zanga-zanga a fadin jihar.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa masu zanga-zanga a birnin Abuja sun durfafi yankin Asokoro inda ke dauke da manyan kasar Najeriya a yau Alhamis.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tarwatsa wasu matasa da suka yi kokarin fasa wuraren adana kaya da wasu shagudan a' Zoo Road' da ke birnin Kano.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana dalilin kin sanar da wuraren siyar da shinkafa mai nauyin 50kg kan kudi N40,000 kacal inda ta ce ta yi hakan ne domin dalilai na tsaro.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dakile masu shirin gudanar da zanga-zanga a gobe Alhamis 1 ga watan Agustan 2024 inda ta ce a filin wasa kawai za su tsaya.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da nadin jigon jamiyyar NNPP, Buba Galadima a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na Kwalejin Fasaha a jihar.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan shiga zanga-zanga a Najeriya inda ya ce harkar da ba ta da tsari da kuma shugabanci kwata-kwata.
Babbar Kotun jihar Ogun ta umarci masu gudanar da zanga-zangar da su yi a wurare guda hudu kacal a jihar bayan shigar da korafi gabanta da gwamnati ta yi.
Karamin Ministan karafa a Najeriya, Uba Maigari ya roki 'yan jihar Taraba alfarma da su guji fita kan tituna domin gudanar da zanga-zanga da ake shirin yi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari