Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnatin Tarayya ta bukaci matasa da su dawo daga rakiyar zanga-zanga inda ta ce ta tanadi dukkan tsare-tsare domin kawo karshen matsalolin da ake fama da su.
Yayin da ake shirin fita zanga-zanga a Najeriya, matashi da ya goyi bayan zanga-zanga a Najeriya ya rasa rawaninsa na Wakililin matasa a Bosso da ke jihar Niger.
Fitaccen malamin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Muhammad Adamu Dokoro ya soki malaman Musulunci da suka gana da Shugaba Bola Tinubu kan halin kunci.
Shugaba Bola Tinubu ya dauki matakin kirkirar sabuwar sakatariya ta matasa bayan korafin matasa a Abuja inda ya ke ganin hakan zai hana su zanga-zanga.
Matasan Najeriya sun shirya fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Agustan 2024 a fadin kasar kan halin kunci da ake ciki da tsare-tsaren Shugaba Bola Tinubu.
Dan takarar shugaban kasar Najeriya karkashin jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya fadi matsayarsa kan shriin zanga-zanga da matasa ke yi a watan Agusta.
Tsohon kwamishina a jihar Kaduna, Alhaji Lawal Yusufu Saulawa ya rasu yana da shekaru 80 a duniya inda aka yi jana'izarsa a yau Lahadi a jihar Kaduna.
Gamayyar sarakunan gargajiya a Kudu maso Gabashin Najeriya sun roki Shugaba Bola Tinubu alfarmar samar da sababbin jihohi a yankin da suke da guda biyar.
Jam'iyyar APC ta ci karo da cikas da daruruwan magoya bayanta da na LP suka watsar da jam'iyyunsu inda suka da koma PDP a jihar Edo ana shirin zabe.
Abdullahi Abubakar
Samu kari