Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Yayin da kungiyar NLC ke zargin yaudara daga Bola Tinubu kan karin farashin fetur, wata kungiya a Najeriya ta caccaki kungiyar kan sukar shugaban da ta yi.
Kwamitin tattalin arziki (NEC) ta yi zama a birnin Tarayya Abuja inda ta umarci jihohin Kwara da Adamawa da Kebbi da Sokoto su mika rahoto kan yan sanda jiha.
Fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Femi Otedola ya fadi yadda marigayi Umaru Musa Yar'Adua ya rusa shirinsu da Aliko Dangote na mallakar matatun mai.
Masarautar Kano ta shiga jimami bayan sanar da rasuwar Hakimin Bichi, Alhaji Idris Abdullahi Bayero wanda kuma shi ne Barden Kano kafin rasuwarsa a yau Laraba.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027 a Najeriya, tsohon kakakin kamfen jam'iyyar LP, Kenneth Okonkwo ya ce ya kamata Atiku da Tinubu da Obi su janye tsayawa takara.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bayyana musababbin rashin halartar mai gidansa jana'izar da aka yi a Katsina.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi magana kan hadakar jiga-jigan jam'iyyun adawa kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu ne zai sake nasara karo na biyu.
Fadar shugaban kasa ta yi magana kan zargin samun matsala tsakanin Bola Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima inda ta ce babu kamshin gaskiya a ciki.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu gidajen mai na kamfanin NNPCL sun kara kudin litar mai daga N568 zuwa N855 har N897 a wasu wuraren da aka tabbatar.
Abdullahi Abubakar
Samu kari