Abdullahi Abubakar
7315 articles published since 28 Afi 2023
7315 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnatin jihar Kano ta nuna damuwa kan rashin zaman lafiya bayan dambarwa man sarauta inda ta roki Bola Tinubu ya cire Aminu Ado Bayero daga fadarsa.
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya yi bulaguro zuwa jihar Kaduna a yau Alhamis 27 ga watan Fabrairun 2025 tun bayan barinsa mulki a shekarar 2023.
Shugaban hukumar EFCC, Olanipekun Olukoyede ya yi tone-tone kan yadda ya kaucewa yunkurin wasu yan siyasa da ke neman ba shi cin hanci yayin jana'izar mahaifiyarsa.
Jam'iyyyar NNPP a jihar Osun ta caccaki kalaman shugaban APC, Dakta Abdullahi Ganduje kan kalamansa game da kokarin kwace mulkin Gwamna Abba Kabir.
Babbar Kotun Tarayya a Lagos ta yi zama kan rikici da ake yi game da wa'azin watan Ramadan a masallacin jihar inda ta bukaci zaman lafiya da bin doka.
Bayan ce-ce-ku-ce kan rashin halartar Nasir El-Rufai taron APC, jam'iyyar ta yi wa tsohon gwamnan Kaduna martani kan kalamansa game da dalilin kin zuwa taron.
Bayan ce-ce-ku-ce kan rashin halartar Nasir El-Rufai da Muhammadu Buhari taron APC, tsohon gwamnan Kaduna ya fadi dalilin rashin halartar taron jam'iyyar da aka yi.
Yayin da ake kokawa kan halin walwalar sojoji, Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Laftanar-janar Olufemi Oluyede, ya ƙara kuɗin ciyarwa daga N1,500 zuwa N3,000 a kullum.
Kamfanin Dangote Refinery ya sake rage farashin fetur daga ₦890 zuwa ₦825 kowace lita inda aka tabbatar da cewa a Lagos za a siyar da lita kan ₦860.
Abdullahi Abubakar
Samu kari