Abdullahi Abubakar
7278 articles published since 28 Afi 2023
7278 articles published since 28 Afi 2023
Duk da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Isra'ila a jiya Talata, jagoran addini a kasar, Ayatullah Ali Khamenei bai ce komai ba.
Bayan sulhu da tsagaita wuta a tsakani, Isra'ila ta kinkimo wani babban zargi kan Iran game da daukar nauyin ta'addanci wanda ta daura laifn kan babban bankin kasar.
Ma'aikatar lafiya a kasar Iran ta ce mutane da dama sun mutu yayin wasu 4,700 suka samu raunuka wanda mafi yawan mamatan fararen hula ne, ciki har da yara 13.
Yayin da ake ta shirin hadaka kan zaben 2027, Jam'iyyar SDP ta dakatar da shugaban jam’iyyar, Shehu Musa Gabam da wasu biyu saboda zarge-zargen almundahana.
Yayin ake ƙoƙarin yin sulhu a rikicin Iran da Isra'ila, tsohon Minista Femi Fani-Kayode ya jinjinawa Ayatullah Ali Khamenei bisa martanin da suka dauka kan hare-hare
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi magana kan hadin gwiwar da ake tattaunawa yanzu inda ya ce ba ta da alaka da kowace jam’iyyar siyasa.
Bayan ikirarin sulhunta Iran da Isra'ila, yan majalisa uku daga jam’iyyar Democrat sun gabatar da kuduri domin hana Donald Trump amfani da sojoji babu izini.
Yayin da ake cigaba da artabu tsakanin Iran da Isra'ila, shugaban Amurka, Donald Trump na Amurka ya tabo batun kifar da gwamnatin Iran kan zama a teburin sulhu.
Abdullahi Abubakar
Samu kari