Abdul Rahman Rashid
4129 articles published since 17 May 2019
4129 articles published since 17 May 2019
Ba Zan Sauko Ba Har Sai Buhari Ya Yi Murabus Daga Shugabancin Kasa, Cewar Matashin Da Ya Hau Saman Karfe A karamar hukumar Danko Wasugu Jihar Kebbi.
Kamar yadda yayi alkawari a shekaru biyu da suka gabata, gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i, ya shigar da yaronsa, Abubakar Al-Siddique El Rufa'i, makarantar gwamnatin Kaduna Capital School dake unguwar Malali Kaduna.
Wasu yan bindiga sun fasa makarantar sakandare a jihar Kaduna cikin dare inda sukayi garkuwa da dalibai mata shida da malamai biyu. Premium Times ta bada rahoto.
A cikin tabbatattun hadisai kuma sahihai, akwai wasu mutane guda shida da Allah ke karban addu'o'insu a duk lokacin da suka gabatar.
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun: Allah ya yiwa mataimakin shugaban majalisar koli ta shari'ar Musulunci a Najeriya kuma shugaban al'ummar Musulman Yarbawan Najeriya, Zakariyyau Babalola, rasuwa.
Akalla mutane 12 sun rasa rayukansu wanda ya hada da jami'an Sojoji bakwai yayinda da dama sun jikkata a mumunan harin da yan Boko Haram suka kai karamar hukumar Gubio ta jihar Borno a ranar Lahadi, 29 ga Satumba, 2019.
Yan daba a unguwar Gobirawa yan yashi dake karamar hukumar Fagge ta jihar Kano sun kashe wata matar aure a cikin gidanta, sannan suka kashe diyarta kuma suka jefa gawarta cikin rijiya. Daily Trust ta bada rahoto.
Allah (SWT) ya siffanta yaran da ya bamu a matsayin kwalliyan rayuwar duniya a surori daban-daban cikin Al-Kur'ani mai girma. Hakazalika mun ga yadda mutane ke nuna matukar soyayya ga yaran da Allah ya azurtasu da shi.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa wato EFCC ta bayyana yadda ta kaya tsakaninta da Sanata Ibrahim Shekarau kan zargin almundahanar milyan 950.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari