Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
A ranar Talata, gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ziyarci al'ummar Rann, hedkwatar karamar hukumar Kala-Balge ta jihar Borno.
A ranar Talata, sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya bayyana cewa koran manyan hafsoshin tsaro a yanzu na da hadari ga lamarin tsaron Najeriya
Wasu makasa sun hallaka mataimakiyar diraktar gudanarwan fadar shugaban kasa, Laetitia Dagan, a gidanta dake Abua, fadar shugaban kasa ta bayyana.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kalubalanci shuwagabannin Arewa dasu chanza yanayin gudanar da harkar Ilimi a yankin domin cigaban kasa.
Jamian tsaro sun mamaye kotun koli a yau Talata yayinda Alkalan kotun ke shirin sake duba shari'u biyu da suka yanke na zaben gwamnan jihar Imo da Zamfara.
Jamian tsaro sun mamaye kotun koli a yau Talata yayinda Alkalan kotun ke shirin sake duba shari'u biyu da suka yanke na zaben gwamnan jihar Imo da Zamfara.
Shugaban karamar hukumar Batsari dake Jihar Katsina a ranar litinin ya bayyana yanda harin da aka kai musu a makon da ya gabata ya haddasa kisan mutane da yawa a yankin.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya nada hadimai na musamman uku akan abinda ya shafi fitilun tituna a fadin jihar.
Yayinda Manyan kasa suka kai ziyara wurin gwamnan Jihar Kaduna,Malam Nasir El_Rufa’i a ranar murnar zagayowar haihuwar shi, lauyansa, AbdulHakeem Mustapha SAN yace El-Rufa’i nada satifikate 83 na Jami’ar Havard a Amurka.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari